03/06/2020
SHEIKH ALBANIY ZARIA PROJECT
Z A R I A - N I G E R I A
http://facebook.com/dsnzn
don samun karatuttukan Sheikh Albaniy Zaria (Rahimahullaah) ka tuntubi wadanan hanyoyi don samu
Whatsapp request: Send your name, State/country via whatsapp only to ๐๐ป
+2347036108733
Histogram: ๐๐ป
daarussahaabah_network_zaria
Twitter: ๐๐ป
https://twitter.com/DaarusN
Telegram Channel:๐๐ป
http://t.me/albaniyzariaproject
Daarus-sahaabah Network
โDoing religion best on teaching of Alqur'an and Sunna according to understanding of Prophet and his companion.โ
02/06/2020
SIRRIN GASKIYAN DAKE FUTOWA DAGA BAKIN ALBANIY ZARIA (RAHIMAHULLAAH).
โ๐ป El-Maude Ahmad Zaria (Abu Rumaysat)
Na saurari zantuttuka da jama'a keyi akan Marigayi shehin Malami Albaniy Zaria (Rahimahullaa), wasu su kace Malam Albaniy (Rahimahullaah) waliyyi ne !!!
wasu kuma s**a ce Malam Albaniy (Rahimahullaah) ba waliyyi bane amma ya shiga gonan waliyyai !!!๐
Na karshe kuma sun kace sheikh Albaniy Zaria (Rahimahullaah) Bawan Allaah ne !!!
Amsa shine: Malam tun farko Gaskiya ce yake karantarwa kawai amma mutane s**a ki karba saboda sabanin aqeeda ko kiyayya ko kuma hassada, Allaah swt yace:
(( ุจู ููุฐู ุจู ูุญู ุนูู ุงูุจุทู ููุฏ ู
ุบู ูุงุฆุฐุงููุฒุงูู ูููู
ุงูููู ู
ู
ุง ุชุตููู. ุณูุฑุฉ ุงูุงุฆูุจูุงุก ูกูฆ )).
Danfodio a wasiqatul ikhwan yace:
(ุงู ุทุฑู ุงูุญู ูุงุญุฏ ุบูุฑ ู
ุฎุชูู).
Wannan ke nuna gaskiya ko anki ko anso dole komai daran dadewa sai ta bayyana.
Malam lokacin da yake raye akwai abubuwa da yake fadi wanda gaskiya ne amma saboda ya sabama tinanin ko fahimtar wasu mutane ko kiyayya, ko kuma girman kai, sai suyi futo na futo da dashi ko kai tsaye ko a kaikaice misali na farko shine:
1. Shigan Aljani cikin jikin mutum, yanzu kuwa kowa babu wanda yake shakka akan shigan aljanni jikin mutum, wasu ma da suke in kari yanzu wasu nasu da harkan suke cin abinci.
2. Zaman hutu (Jilsa) yanzu ko 'yan bidi'a sun amince sunna ne a sallah b***e mai da'awan Sunna, in ma bakayi danka ko jikanka yanayi yanzu saboda yaga gaskiya ne.
3. Boko haram: Farkon rigimar boko haram Malamai da yawa basu san sharrin boko haram ba, sun dauka musulunci suke karewa, sai gwamnati take yaki dasu, shine kadai ya mike ya nuna ma jama'a cewa ba musulunci bane, a lokacin mafiya yawan mutane zaginshi sukeyi, ban mantawa acikin kaset din karshen alewa kasa yace duk lokacin da yayi magana akan boko haram sai wani daga cikin Zaria yayi mishi text din zagi, amma yau kowa tsoro yake a danganta shi dasu.
Gaskiya itace ke da wuyan karba wajen jama'a, ita kuwa gaskiya daya ce karbanta dole ne kuma shine shiriyan addini.
yana yawan fadin gaskiya daci gare ta, sh
30/05/2020
Malamai Magadan Annabawa
Allah ya jikan Malaminmu Abbad ba don ya mutu ba
โ๏ธ Mansur Sokoto
Assabar 7 ga Shawwal 1441H (30/05/2020).
Wannan takardar da kuke gani a sama fitaccen Malamin Hadisin Birnin Madina ne ya rubuta ta a jiya Jum'ah.
Sunansa Sheikh Abdulmuhsin bn Hamad Abbad Al-Badr.
Ya fara koyarwa a Jami'ar Madina tun 1381H (Shekaru 60 da s**a wuce) har ya zama Vice Chancellor ya gama kafin mu zama dalibai a Jami'ar.
Ya fara koyarwa a Haramin Annabi (S) a shekarar 1406H (Shekaru 35 kenan yanzu) inda ya sauke duk ูุชุจ ุงูุณุชุฉ a Masallaci mai Alfarma na Madina.
Ya karantar da mu Tauhid a Kolejin Hadisi a shekarar 1410 (1990) a lokacin ya tsufa har idanunsa sun ragganta.
Na kuma samu karatun wani sashe na Sunan Abi Dawud da wani sashe na Sunan An-Nasa'i a wurinsa a Harami.
A yau babu wani Malamin Hadisi dattijo da ake ji da shi a Madina ko ma a kasar Saudia baki daya irin sa. Kuma yana nan da jinsa garau da cikakken hankali da ilimi da basira; yana koyarwa. Yana tuna dalibansa na sama da shekaru 50 da zarar sun fadi sunansu. (Ni shaida ne).
A cikin wannan takarda Shaihun Malamin ya bayyana cewa, fatawar da ya yi a farkon bayyanar cutar Corona cewa, ba ya halalta ayi sallah da tazara a tsakanin jama'a (Social Distance), ya ce, kada jama'a su yi aiki da ita tunda yanzu hukuma ta fitar da doka a kan haka. Yana kiran jama'a su ajiye fatawarsa su yi aiki da doka.
Tsakani da Allah idan a Najeriya ne wace fassara zamu yi masa? Na yi amanna ko wanda bai san shi ba daga dan tsokacin da na bayar a sama ya san ba shi da wata bukata ga hukuma, ba shi kuma tsoron komai daga gare ta. Shi ne ma wanda a kwanakin baya ya yi fito na fito da nada wanda bai dace ba a shugaban Jami'ar Madina har sai da aka cire shi. Amma ya san manhajin Ahlus Sunnah da yake tsananin girmama dokar da shugabanni s**a yi bisa Ijtihadi ko da kuwa sun yi kuskure wajen yin ta.
Yanzu idan a nan ne da sauri wani zai jawo masa cewa, Annabi (S) ya ce:
"ูุง ุทุงุนุฉ ูู
ุฎููู ูู ู
ุนุตูุฉ ุงูุฎุงูู"
Inda za ka
19/03/2020
ูู ุชุชู ู
ู ุจุงุฑูุณ ฺฉูุฑููุงุ ูุง ุชุฎูุ ุงฺฉุซุฑ ู
ู ุฏุนุงุก ุฑุณูู๏ทบ
09/03/2020
Wannan karanta mai albarka na sanar iyayen yara cewa ta dawo da karatuttuka kamar yadda aka saba don Neman daman shiga
Tuntubi Malam Ahmad Ahmad El-Maude Abu - Rumaysaa-Ahmad El-Maude Abu - Rumaysaa Abu - Rumaysaa ko Mal Jafar Yusuf ko kuma Mal Danbaiwa Mubarak ko ka kira wannan 07036108733. We're Proud of you Dr. El-Maude JibreelEl-Maude JibreelEl-Maude Jibreel Jibreel , Mal. Abu Amin Ajjushawy Others