Za'a koma makaranta ranar Litinin. 13th September 2021. Kuma da zaran an koma za'a fara 1st term ne.
An fara siyar da Form na sabbin dalibai Masu farawa daga aji daya ko transfer
kuma an bude sashin sakandare junior section. Za'a dauki daliban da s**a cancanta in sha Allah.
FOCAL ACADEMY ZARIA
Hope, Faith and success
BARCI YA DAUKE NI KAFIN SALLAR ISHA'I HAR LOKACINTA YA WUCE, YA ZAN RAMA TA? TAMBAYA: Assalamu alaikum malam Allah ya saka ma da alkhairi, tambayata ita ce wani lokacin in na zauna sai bacci ya dauke ni kuma ban ...
SALLAR WITIRI
Sallar witiri sunnahce wajiba baikamata musulmi ya bartaba akowane irin yanayi.
Sallar Witiri itace sallar nafila na karshe da musulmi zayyi da daddare bayan sallar Isha'i, Raka'a daya akeyi ita akecema witiri saboda fadin Annabi s.a.w: Sallar dare raka bibbiyu-bibbiyuce, idan dayanku yayi tsoron shigan lokacin Asuba sai yayi sallah raka'a daya saita zama masa witirin abinda ya sallahta. Buhari da Ahmad s**a ruwaito.
Mene aka sunnanta kafin aikata witiri?
Yana daga cikin sunnah ayi sallah raka'a biyu ko fiyeda haka harzuwa raka'a goma kafin ayi witiri
Wani lokaci akeyi?
Anayine tindaga bayan sallar Isha'i harzuwa fitowan alfijir, amma kasancewarsa a karshen dare yafi falala akan farkon dare saidai kuma in mutum yayi tsoron rashin farkawarsa sai yayi abinsa a farkon dare saboda fadin Annabi s.a.w *cikinku duk wanda yasan bazai iya farkawa karken dareba yayi witirinsa a farkon dare, cikinku duk wanda yasan zai tashi karken dare to yayi witirinsa a karken dare, domin sallah a karken dare malaiku na halarta, kuma shine yafi falala.
رواه الإمام أحمد
Wannan waqafine ga iyayena, ya Allah kaji kansu ka masu rahama ka gafarta masu mu kuma kabamu ikon aiki da abinda mukaji
good start good ending
Assalamu alaikum warahmatullah
Duk wanda baya rokon Allah, Allah yana fushi dashi. Tirmizi 3373, Buhari a adabul mufrad 658, silsilati sahiha 2654.
Nu'uman dan Bashir yace: Annabi s.a.w yace: Lallai adu'a itace bauta, sannan ya karanta fadin Allah s.w (( ubangijinku yace ku rokeni zan amsa maku)) suratul gafir 60. Tirmizi 82969, Abu Daud 1479, Ibini Majah 3828.
Baabu wani abu dayafi girma awajen Allah fiyeda addu'a.
Ibini Majah 3829, sahihu Tirmizi 2684
Ya Allah kasanyamu cikin bayinka nagari masuyin Addu'a, kuma ka amsa mana Addu'oinmu na alkhairi
Anas bn Malik (ra) yace : NajiManzonAllah (saww) yana cewa:"Akwai wani Bawan Allah wandazaiyi shekaru dubu acikin wuta, yanashan azabarta amma yana kiransunan Allah "YA HANNAANU!!! YAMANNAAN!!!".Sai Ubangiji yace ma Mala'ikaJibreelu "KAJE CIKIN WUTA, GABAWANA CHAN YANA KIRANSUNANA,JE KAZO MIN DASHI".Idan Mala'ika ya shiga cikin wutarzai tarar dukkan 'Yan wuta babuabinda suke yi sai Kuka da Eehu. Saiya dawo yace Ya Ubangiji ai natarardasu dukkansu kuka suke yi.Sai Ubangiji yace masa "JEKA KAFITOMIN DA WANNAN BAWAN NANNAWA".Mala'ika Jibreelu zai koma ya fitodashi, ya tsayar dashi agaban zatinUbangiji. Sai Ubangiji yace masa:"YAKAI BAWANA,YAYA KA TARAR DAWUTA?"Zai ce "Na iske ta ita ce mafi sharrinwajen zama".Sai Ubangiji yace "TO KU MAYARDASHI CIKINTA"Sai wannan bawa yace : "YaUbangijiai tunda ka fito dani daga cikinta,bana tsammanin zaka mayar dani"Sai Ubangiji yace "TO KU KYALE MINBAWANA"(Aduba Musnadu Ahmad, juzu'I na 3shafi na 230).'Yan uwa, mu dage wajen. Kiransunan Allah da neman gafararsa!Allah ka tsaremu da wuta da dukzuriarmu.
Kaduna State Government
Recruitment of Traffic and Environmental Enforcement Officers
The Kaduna State Government is repositioning the Kaduna State Traffic and Environmental Law Enforcement Agency (KASTELEA) for effective discharge of its mandate.
Applications are hereby invited from residents of Kaduna State for the vacant positions of Enforcement Officers. In this first phase of recruitment, 10 qualified applicants will be recruited from each of the 255 wards in the state.
Candidates must have a minimum of Secondary School Certificate, must be physically fit and should be between the ages of 18-30 at the time of recruitment.
Applications, with copies of relevant credentials, should be addressed to:
The General Manager
Kaduna State Traffic and Environmental Law Enforcement Agency
Kaduna
Closing date for submission of applications is 22nd August 2015. Only shortlisted candidates will be invited for the next phase of the recruitment process.
ZIKIRIN kwanciya Barci 002😫😵🙈
Ya tabbata a hadisin Abu Huraira na Aljani dake zuwa sata, yafadama Abu Huraira cewa: Idan kazo kwanciya barci ka karanta Ayatul kursiyyi har zuwa karke, bazaka gusheba face akwai wani mai gadinka daga Allah, babu wani shaidani dazai iya kusantarka har gari ya waye.
Sai Abu Huraira yaje yabama Annabi s.a.w labari sai Annabi s.a.w yace: gaskiya ya fadamaka ammashi makaryacine.
Buhari (3275)
Annabi s.a.w yace duk wanda yakaranta ayoyi biyu na karken suratul Bakara sun isarmasa.
Buhari(5009),Muslim(808)abin nufi sun isar masa daga duk wani abun ki da sharri a wannan daren.
Zoratarwa gameda fita🏃🏃🏃 daga masallaci bayan kiran Sallah 👵👳kafin ayi sallah
Annnabi S.A.W yacema sahabbansa idan kun kasance a Masallaci aka kira Sallah kada wanda ya fita harsai yayi Sallahn.
Muslim(655)
Annabi S.A.W yace: babu wanda zaiji kiran sallah awannan Masallacin nawa,sannan yafita batareda wani daliliba, sannan yaki dawowa face munafuki.
Imamu Dabarani ya ruwaito a Muujamul ausad Albani ya ingantashi a sahihu targib(256).
Annabi S.A.W yace: duk wanda aka kira sallah yana masallaci, sannan yafita batareda wata bukataba, sannan baya nufin dawowa, to munafukine.
Ibini Majah ya ruwaito
Annabi S.A.W yace: Babu wani wanda yake fita daga masallaci bayan kiran sallah sai munafuki, sai daifa wanda yafita don wata bukata kuma yana nufin dawowa.
Abu Daud acikin marasil dinsa Albaniy ya ingantashi acikin sahihu targib(258)
Ya ALLAH kabamu ikon kiyayewa
LALLAI YAKAMATA MURIQA YIN ADDU'A DA KANMU BA MU DOGARA DANA WASUBA
Saboda kaucema fushin Allah madaukakin sarki dakuma tarin ladan dake ciki kamar yanda ya tabbata Annabi s.a.w yace : lallai Allah yana fushi da duk wanda baya rokonsa. Duba Jamiu Tirmizi 3373, da sunan na Ibn Majah 3827.
Dakuma Hadisin Nu'uman dan Basheer R.a, Annabi s.a.w yace: ADDU'A BAUTANE, sannan Annabi s.a.w yakaranta fadin Allah(( Ubangijinku yace ku rokeni zan amsa maku, lallai wadanda suke girmankai wajen bautamin(Rokona) dasannu zasu shiga Jahannama suna abun korawa)) suratul Gafir:60 duba sunan na Imamu Tirmizi:3372, Abu Daud:1479,da Adabul mufrad:714.
Dakuma fadinsa s.a.w: babu wani abu dayafi girma awajen Allah madaukaki fiyeda Addu'a. Duba Sunan na Ibn Majah:3829, Adabul mufrad:712.
Ya Allah kasa mu dace
ABINDA AKESO KAYI KAFIN KAFITA ZUWA SALLAN JUMA'A
1-SHAFA TURARE IDAN KANA DASHI AMMA BANDA WANDA YAI HARMA DA AIKIN HAJJI KUMA BANDA MATA:
Hadisi ya tabbata daga Salman daga Annabi s.a.w cewa: Babu wani mutum dazai wanka ranar Juma'a, yayi tsarki gwargwadon iko, shafa mansa, ya shafa Turarensa, sannan yafita ba tareda yaraba tsakanin mutane biyuba, yayi sallarsa da aka wajabta masa(Juma'a), sannan ya saurara lokacinda Liman yake Huduba, face Allah yagafarta masa laifukansa na wannan Juma'ar har zuwa Juma'a mai zuwa, duba sahihul Buhari 883, Abu Dauda 1113, Darimi 1541, Bagawi 1058.
Hadisai da dama sunyi bayanin haramcin mace tafita idan ta shafa Turare, nadaga ciki Hadisin Zainab Saqifiyya daga Annabi s.a.w cewa: Idan dayanku zata Masallaci to kada tasanya Turare awannan daren, Muslim 443, Nasa'i 260/2. Awannan Hadisin anyi amfanine da dare wanda hakan yana nuna halascin zuwan mata Masallaci da daddare, amma umurnin da akayi yananan akoda wani lokaci kamar yanda Hadisai masu yawa s**a nuna. Duba Sahihu fiqhu sunnah mujalladin farko shafi na 507
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Website
Address
Zaria