12/05/2022
Duk wanda ya zagi Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama kashe shi ake yi, ko da mutum ya tuba,
Tuban sai dai ta amfane shi a lahira, amma a duniya kashe shi ake, sai dai zartar da hukuncin baya hannunka, baya hannuna, baya hannun wannan,
Ya zama wajibi hukuma ta kashe shi,
Ya zama wajibi alkali na kotun musulunci ya yanke masa hukunci a kashe shi, saboda shi datti ne a cikin jama'a.
Don zagin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama karshen taaddanci ne a ban kasa
πππππ π π
π'ππππ§ ππππ’πͺπ πΌπππ’
Kuskuren wadannan mutane shine daukan mataki a hannunsu