waye ne mai laifi:
Wanda ya yi tsokana ko wanda ya dauki mataki akan wanda yayi tsokana?
Ustaz Hamid Ahmad Hammad Mubi
DOMIN KARANTAR WA DA FADAKARWA
09/04/2026
21/03/2026
DALIBAN MAJLISIN SHEIKH HAMID AHMAD HAMMAD
Suna farin cikin gayyatar ɗaukacin al’umma zuwa wa’azi na musamman da s**a shirya, wanda za a gabatar da shi kamar haka:
📅 Rana: Laraba, 06/10/1447H
🗓️ Daidai da: 25/03/2026
🕰️ Lokaci: Tsakanin Sallar Magariba da Isha’i
📍 Wuri: Masallacin Masjidul Qur’an, Maiha Road, Mubi
🎤 Taken Wa’azi:
👉 “Dalilan Tabarbarewar Tarbiyyar Matasanmu da Hanyoyin Magance Su a Mahangar Musulunci”
Muna kira ga kowa da kowa da ya halarta domin amfana da wannan muhimmin bayani.
Allah Ya sa mu dace, Ya sa ya zama mai amfani ga al’umma.
السلام عليكم ورحمة الله Daliban majlisin shek Hamid hamman nafirincikin gayyatan Al,umma zuwa wa'azin da tashirya za tagabatar Mai taken كيف نستقبل رمضان؟ Aran talata maizuwa 29-8_1447 Wanda yazo daidai da 17 _2_ 2026 . Atsa kanin magarib da Isha . Amasallacin imam Malik kaban .kusa da gidan Alh. Ibrahim maikarfi.
Jama'a barka da Sallah
17/03/2025
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Contact the school
Address
Mubi
60012
17/03/2025
10/02/2025