Shi kadai yayi bauta Tunba shuru ba motsi ba kul ba ass ba motsi ba nishi sai Rabbida da haskenshi s.a.w ya kadaita ALLAH A ALLAH SAI DA YACE YA ISA KUMA YA YABAMAKA S.A.W .
DAYAN DA BA NABIYUN SA S.A.W
ALLAH KABAMU QAUNA DA SHAUQI ACIKIN ANNABI S.A.W
True love
My name is umar am single ,live in Danmusa
Annabi muhammadu (s.a.w) shine babba masoyinmu ,ya yi mana gata tun kafin a qaqemu ,bai gusheba bayan qaqemu kuma ba zai barmu ba ran daru salam. Manzon Allah s.a.w shine wanda ya kewaye komi da komai (komi da ruwanka na Allah sha yabo da kirari,sha ado da daukaka Abban fatima ) A duk inda waninka zai bi Allah da AKWAIKA S.A.W (kalimatushshahada,sallah,azumi,zakka,hajj).sai da kayi sannan muke kuma inbaka Allah ba ya kar6a .
ALLAH KA BARMU DA ANNABI S.A.W ALFARMAR ANNABIN S.A.W
ANNABI MUHAMMADU: SHINE KHAIRU KALQILLA KUMA AINAHIN RAHAMAR ALLAH (S.A.W)ALLAH KA RAYAMU DA SON SHI, KA KASHEMU HAKA SANNAN KA TASHEMU HAKA AL FARMAR SA S.A.W
ALLAH KA AZURTA MU DA TSANTSAR SOYAYYAR MUHAMMADURRASULULAH S.A.W
FATAN AL KAIRI GARE KU MASOYA
Allah rayamu da son Annabi ,ka kashe da son Annabi sallallahu Alaihi wasallam ,san nan ka tashe mu da son shi s.a.w Amin
Jama a muqara qanqame manzon Allah s.a.w domin shine komin mu Allah ya bamu Albarkacin sa Amin
Son manzo Allah arayuwar bawa a duniya ya kyauta zinari ko wata dukiya Allah ka Azurtamu da son manZON ALLAH S.A.W
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Telephone
Website
Address
Maryland
100211