Mafi girman abinda ke fizgar mutum zuwaga SHIRKA shi ne SHAKKA da KOKONTO akan Al'amarin Allah.
In bawa ya yarda arziqinsa da lafiyarsa duk suna hanun ALLAH to ya hutarda zuciyar shi daga damuwa.
Sunnah Hanyar Tsira
Karatun Hadisi da aiki dashi shi ne zaman lafiya ga dukkan Musulmi
12/08/2026
DALIBIN ILIMI KAMORI SHEKARUN SAMARTAKARKA
* Ga wasu littafai daga cikin littafanda babban malami Prof Sani umar rijiyar lemo yake karantarwa ahalin yanzu;
(1) الفوائد
(2) الفرقان بين الحق والبطلان
(3) المنهل الطيب المورود في شرح منتقى الأخبار
(4) مختصر تجريد الصريح لأحاديث الجامع الصحيح
(5) تفسير القرآن (سورة آل عمران)
(6) التوضيح والبيان لشجرة الإيمان
(7) عدة الصابرين
* Malam mutum ne me iyali, Kuma me dawainiya kamar kowane Dan Adam
* Dole malam Yana da irin nashi hanyoyin Neman halal dasuma suke bukatar lokacinsa
* Ga jagorancin Al'umma, ga fama da dalibai dadai sauransu
ABIN LURA
Duka waennan karatuka in Prof na gabatardasu Kai kasan cewa yasan karatu
Sedaima lokaci yayimishi kadan batareda ya kure bayanin dayakeso yayiba
To yaushe yake samun lokacin bincike, bita, dakuma nazari.
SIRRIN SHI NE ANMORI SHEKARUN SAMARTAKA ANCIKASU DA NEMAN ILIMI
Allah yaqarama Prof albarka da Imani.
Abuu Suhailat Kumo
Ahmad MUHAMMAD,, barakallah feek
اللهم علمنا ما ينفعنا وانفعنا بما علمتنا
Aminu Ali Muhammad Aliyu Abuu Suhailat Kumo Nasir Muhammad Abubakar Kumo Al-ma'ahad Lil-qira'atissab'i Kumo Fateema Muhammad Garba Askira Hadith of the Day Jibwis Nhq Jos Jibwis Jos
SHIN LAIFINE MUSULMI YASHIGA COCIN KIRISTOCI ?
Allah madaukaki ya halicci yan Adam seyayisu Kashi biyu domin bayyana cikar ikonshi da hikamarshi;
1) Kaso nafarko Sune wadanda Allah yadatardasu dayin Imani
2) Kaso na biyu su ne wadanda Allah benufesu dashiriyaba.
Wannan wata irin hikimace ta Allah domin yajarrabi bayinsa yaga shin masu Imanin zasu dawwama cikin imaninsune ko zasu sauya. Shiyasa Allah yace:
يا أيها الذين آمنوا اتقوا الله حق تقاته ولا تموتن إلا وأنتم مسلمون
"YAKU WADANDA KUKAYI IMANI DA ALLAH KUJI TSORON ALLAH GASKIYAR TSORONSA KUMA KADA KUMUTU FACE KUNA MUSULMI"
Allah yahada alaqa tazamantakewa tsakanin Musulmi da wadanda ba musulmiba domin jarrabawa. Kuma domin Musulmi suyi dukkan meyiwuwa wajen ganin;
1) sun tabbata cikin musulunci
2) sunjawo wadanda ba musulmiba zuwaga addinin musulunci.
Wannan yasa Allah yatsara cewa waenda ba musulmiba, kafirai na amana suna cikin waenda musulunci ke baiwa zakka domin keutatawa garesu dakuma kokarin jawosu zuwaga addinin musulunci
والمؤلفة قلوبهم
Muamala mekeu danuna halayya takirki sunfi saurin jawo waenda ba musulmiba izuwa ga musulunci. Wannan yasa Allah yatsarkake mana annabinmu daga dukkan dauda, ko kazanta, ko tawaya, ko kaushin hali, ko rashin ladabi, shiyasama Allah yace
وإنك لعلى خلق عظيم
KUMA LALLAI KAI (ANNABI MUHAMMAD) KANA KAN DABI'AH ME GIRMA, DABI'AH MEKEU
ولو كنت فظا غليظ القلب لانفضوا من حولك
DA DAI ACE KA KASANCE (YA KAI ANNABI MUHAMMAD) MUTUM ME KAUSHIN HALI DA ZAFIN RAI DA WADANNAN SAHABBANNAKA SUN WATSE SUN BARKA.
Idan ka fahimci wannar shimfidar kenan dae keutatawa zuwaga kafirae yanada asali a musulunci Kuma kokadan besabama shariah ba. Ga misalai kamar haka;
1) ALLAH MADAUKAKI ya fadi acikin Alqur'ani, a suratul mumtahina
لا يَنْهَاكُمُ اللَّهُ عَنِ الَّذِينَ لَمْ يُقَاتِلُوكُمْ فِي الدِّينِ وَلَمْ يُخْرِجُوكُمْ
مِنْ دِيَارِكُمْ أَنْ تَبَرُّوهُمْ وَتُقْسِطُوا إِلَيْهِمْ إِنَّ اللَّهَ يُحِبُّ الْمُقْسِطِين
Maana; Allah bai hana ku yin alheri da adalci ga wadanda ba su yake ku saboda addini ba, kuma ba su kore ku daga gidaddajinku ba. Lalle Allah yana son masu adalci.
2) Sahabi Anas Dan Malik ya riwaito mana Hadisi ingantacce daga bakin manzon Allah sallallahu alaihi wasallama Wanda Al imamul bukhary yazo dashi a sahih nashi cewa
كان غلام يهودي يخدم النبي ﷺ فمرض، فأتاه النبي ﷺ يعوده
WANI YARO BAYAHUDE YA KASANCE YANA HIDIMA WA MANZON ALLAH SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMA, SEYARON YAYI RASHIN LFY SEGA FIYEYYAN HALITTA YA KAI MASA ZIYARA DOMIN DUBA LAFIYARSHI
SHIN AKWAI LAIFI MUSULMI YAZIYARCI WAJEN BAUTAR KAFIRAI ?
Malamai sunyi bayanai mabanbanta danganeda wannar mas'alar. Duka bayanansu sundogara da abubuwa 2
1) Manufar ziyarar COCIN: idan Manufar itace karfafa hadinkai da fahimtar juna dajawosu zuwaga musulunci danunamusu kyawawan dabi'u na addinin musulunci, to ya halasta Bal ma Yana iya zama wajibi.
2) Abinda yafaru yayin ziyarar; idan mutum na tsoron samunsu adede lokacin suna gabatarda abubuwansu na ibada Kuma bazai iya kaucemusuba to baya halasta yashiga cikin ibadarsu. Idan ze iya zuwa Kuma batareda yashiga cikin hidimar ibadarsu ba to makaruhine yaje.
HALASCIN SHIGA WURIN BAUTAR KIRISTOCI
* Idan har shiga COCIN zejawo Kiran wadannan Kiristocin zuwaga Addinin musulunci to ya halatta bal ma wajibine.
* Yin jaje saboda wani iftilai dayafaru dasu a wurin bautarsu ko agidajensu ko agurin kasuwancinsu inde ze karfafa dangantaka mekeu Kuma baya kunsar shiga cikin addininsu da hidimominsu dasukashafi addininsu to ya halasta. Wannar itace fahimtar IBN Uthaymin
* Manyan malamai magabata sunyi fatawowi dake nuna halascin kekkyawar muamala da kiristoci dayimusu jaje dakuma mika ta'aziya zuwa garesu. Domin takaitawa ga fatawowin malaman kamar haka;
1)Ibnul Qayyim acikin LITTAFIN Ahkamu Ahlizzimmah yake cewa: Amma yi musu ta aziyya ya halatta idan akwai maslahar shari'ah. Amma ba a yi wa mamacinsu addu'ar neman gafara daneman rahama agurin Allah idan ya mutu a kan kafirci.
وأما تعزيتهم فجائزة إذا كان فيها مصلحة شرعية، ولا يدعى لميتهم بالمغفرة والرحمة إذا مات على الكفر
2) Antambayi sheikh IBN Bazz game da ta'aziyyar wadanda ba Musulmi ba, sai ya ce: Idan bukata ko maslaha ta sa a yi musu ta ziyya, babu laifi, domin hakan yana jawo zukata kuma yana taimakawa wajen kiran su zuwa Musulunci.
إذا دعت الحاجة أو المصلحة إلى تعزيتهم فلا بأس بذلك، لما في ذلك من تأليف القلوب والدعوة إلى الإسلام
3) Ash shayk IBN Uthaimin yake cewa; idan yi musu ta ziyya yana da maslahar shari'ah, kamar ana sa ran musuluntarsu ko hana cutarsu, to babu laifi.
إذا كان في تعزيتهم مصلحة شرعية، كرجاء إسلامهم أو كف شرهم، فلا بأس بذلك
NA iya yiwuwa kace To in malami yaje don gyara siyasarshi fa ? Ai kenan ba ya je ne don kiransu zuwaga musulunci ba ?
SE muce dakai:
* Ita kanta siyasa tanada asali a musulunci
* Musulunci Yana bawa shugabanci muhimmanci me girma
* Idan baku aminta daga kiristocin dakuke zaune dasuba to ko kunkafa gomnati bazasu bari Asamu daidaito atsakaniba b***e asamarda ayyuka na raya qasa.
* Don hakadai jawosu ajiki dahikima dakuma yimusu waazi dakiransu zuwaga musulunci shi ne babban aikin Musulmi.
Jinginama Wanda yashiga COCI kalmar RIDDA tabbas abune me hatsarin gaske. Allah yashiryar damu yadatardamu da daidai yahanama duga duginmu zamewa daga tafarkin gaskiya.
Wallahu A'alamu
✍️ Aminu Ali
🎓 ASAS NURSERY AND PRIMARY SCHOOL, GARIN LIMAN KUMO
GRADUATING CEREMONY 2026
Education is the foundation of a brighter future, and today we celebrate the achievements of our graduating pupils with gratitude and pride.
In this special video, our Examination Officer delivers an inspiring public address, reflecting on the importance of discipline, hard work, integrity, and the pursuit of excellence. His message encourages our graduates to remain committed to learning, uphold good character, and become responsible ambassadors of the school wherever they go.
We sincerely appreciate our dedicated teachers, supportive parents and guardians, distinguished guests, and everyone whose efforts have contributed to the success of our pupils.
Congratulations to the Class of 2026. May your future be filled with greater achievements, wisdom, and success.
ASAS Nursery and Primary School, Garin Liman Kumo
Building Knowledge • Nurturing Character • Inspiring Excellence
Muhammad Aliyu Hadith of the Day Aminu Ali Abuu Suhailat Kumo Ibrahim Abubakar Jaja Nasir Muhammad Abubakar Kumo Fateema Muhammad Garba Askira
MALAMAN ISLAMIYYAH
Dalibai danganeda matakin karatu sunkasu Kashi Uku
1) Yan ibtida'iyah maana wadanda basu iya Wani abu na Alqur'ani ba, kamadaga Harufa/Bakake, ta da baqaqe dawasulla, dakuma iya karanta kalmomi na Alqur'ani ko larabci ajumlace
2) wadanda suke tsaka tsaki, a iya cewa sun iya karanta kalmomi na Alqur'ani, ammadai kwakwalen basu bude sosaiba wajen iya haddar shafi ko fiyedahaka. Mafiyawansu awannan matakin suna Haddar Rabin shafine ko abinda yakamanci haka
3) wadanda sukayi wayo akaratu, sun iya Bakake sun iya wasula Kuma sunada ikon haddace abinda yayi kusa ko yakai shafi koma yadara haka. To saidai akaron fari haddarsun cike take da kurakurai na Tadbeeeeq, wannan Kuma ze lizimcesu har su hada Haddar Alqur'ani (Izu 60) Akaron fari.
Shawari
🧏♂️🧏♂️Duka wadannan bangarori guda Uku yanada keu Malamai sumaida hankali wajen koyardasu abinda yakamacesu
🧏♂️🧏♂️Kada acikasu da Qaqalen Masail na TAJWEED. KOKASAN YA KAI USTAZU DUK IYAWARKA INKAZAUNA GABAN WANI KAIMA BAKA IYABA (وفوق كل ذي علم عليم) don haka anagyaran tadbeeq ne gaba bayan gaba, misali ayi kokari dalibi Dan Izu 1 zuwa 10 ya iya banbance harufan larabci musamman masu kamanceceniya irin (ع ء) (ث س ص) (ذ ز ظ) damakamantansu, dalibi daga Izu 7 zuwa 15 yakamata agyaramasa matsalolin jan maddah da Gunnah. TABBAS BA AGAMA KOYON TADBEEQIN QUR'ANI HAR MUTUM YAGAMA RAYUWARSA TA NEMAN ILIMI.
🧏♂️🧏♂️Kada acikasu dayawan darussa wadanda zasu hanamusu bawa DARASIn haddar Alqur'ani cikekken lokaci
🧏♂️🧏♂️Kada atsananta zurfafawa cikin bayanin darussa, har tayanda za abarsu cikin duhu yazama kullum basu gane Wani abu takamaimai. Domin ansamishi cewa kullum shikan be San komiba.
Aminu Ali ✍️✍️✍️
Muhammad Aliyu Hadith of the Day Al-ma'ahad Lil-qira'atissab'i Kumo Aminu Ali Ibrahim Abubakar Jaja Abuu Suhailat Kumo Nasir Muhammad Abubakar Kumo
UMDATUL AHKAAM 002
Muhammad Aliyu Aminu Ali Al-ma'ahad Lil-qira'atissab'i Kumo Ibrahim Abubakar Jaja Nasir Muhammad Abubakar Kumo Abuu Suhailat Kumo Hadith of the Day
Shin meyin MUSAFFA ya iya tauye hakkokin Tajweed donkawae yanaso yakaiga wasu izuxuwa?
Muhammad Aliyu Hadith of the Day Aminu Ali Abuu Suhailat Kumo Ibrahim Abubakar Jaja Nasir Muhammad Abubakar Kumo Al-ma'ahad Lil-qira'atissab'i Kumo
MUASSASATU TAHFIZIL QUR'AN GARIN LIMAN KUMO
PARTICIPANT: UMAR USMAN
CATEGORY: 40 HIZB
RIWAYA: HAFS AN ASIM
Muhammad Babayo Kumo Muhammad Aliyu Ibrahim Abubakar Jaja Al-ma'ahad Lil-qira'atissab'i Kumo Abubakar Aliyu Ali Alhaji Falkejo Aminu Ali
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Contact the school
Telephone
Website
Address
Kumo Akko L. G. A
Kumo