17/04/2024
Manzon Allah(ﷺ) Yace: “Narantse da Allah nakanji kamar duu wanda bai fito sallah ba inje in Qona gidansa yana konce Aciki..
~Asheikh Ahmad Tijjani Yusuf Gurumtum Hafizahullah💕💕
Allah ka Azurtamu dayin Sallah Acikin Jam'i kuma a masallaci....
17/04/2024
AN SAKO GANDUJE A GABA.
Daga jihar kano yau ne za a fara sauraron karar da hukumar yaki da rashawa ta Kano ta kai tsohon gwamna Dr. Abdullahi Umar ganduje Tsohon gwamnan jihar Kano da wasu mutane biyar ciki har da matarsa da dansa bisa zargin cin hanci da rashawa da karkatar da dukiyar jama'ar jihar Kano
Me zaku ce kan hakan?
25/03/2024
RESPECT 🫡 and SALUTE 🫡
Alhamdulillah cikin ikon Allah Yau Malam ya rufe karatunsa na wanan shekara, muna roqon Allah ya sa muna daga cikin masu amfana, Ubangiji ya kai malam lafiya dawo mana dashi lafiya, yasa karbabbiya za’ayi.
Mallam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum
Abdussamad Tijjani Sani✍️
20/02/2024
Duk Wanda Ya Sanya Mutane Kuka Saboda Zalunci, Shi Ma Sai Allah Ya Tilastashi Ya Yi Kukan.
~Mallam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum Hafizahullah
25/10/2023
Education is the foundation of development