*FACEBOOK PAGE:*
https://www.facebook.com/profile.php?id=61553408874098
NURUL ILMIL ISLAM Not a business
Muna farin ciki da zuwaka/ki wannan group
*FACEBOOK PAGE:*
https://www.facebook.com/profile.php?id=61553408874098
NURUL ILMIL ISLAM Not a business
Ka Samu guri ka natsu kai kadai ka zauna kayi tunani akan cewa: shin wane dalili ne yasa Allah ya halicce ka
Ya Allah Ka jikan dukkan musulman da s**a rigamu gidan gaskiya, mu kuma Ya Allah ka kyautata na mu karshen idan yazo, ka kar6e mu muna a bayinka na kwarai
RABBI AGFIRLI
RABBI AGFIRLI
RABBI AGFIRLI YA ALLAH
Allah ka ba mu ikon yin amfani da abinda muka karanta
KA BANI ARON LOKACIN KA
"Shi dan Adam yana fara lissafa shekarunsa ta kasa ne, amma Allah yana fara lissafawa ne ta sama, kada kada ka bari rudun duniya yasa ka manta da haduwarka da ubangijinka, kaji tsoron Allah kuma ka bauta masa.
=> Duk irin zaton da kayiwa Allah to haka za ka same shi, yi kokari kayiwa Allah kyakkyawan zato domin ya za me maka sanadiyar samun rahama a gobe kiyama.
A L H A M D U L I L L A H