19/01/2025
*ASSALAMU ALAIKUM* *BARKAMU DA SAFIYA* *NASIHARMU TA YAU*
" ```Ka ajiye alfaharin ka, ka sauke girman kan ka, sannan ka tuna kabarin ka, duk tsanani yana tare da sauki! ka manta da damuwa ka fiskanchi rayuwa, kowa kagani a duniya akwai abunda ya dameshi"
*Ya Allah ka warware mana duk wata damuwarmu Ameen ya Allahu*
15/04/2024
Salam alaikum Barkanmu da asuba da fatan an wayi garin Litinin lafiya,Allah kaji kan iyayenmu da yan,uwanmu da dukkannin musulmi baki daya,Allah ka shirya mana zuriyarmu ameen.Ya ubangiji Allah majibi cin al'amuran bayinka munzo kanmu a durkushe muna neman taimakonka da a gajinka ya ubangiji Allah a dukkannin lamuranmu,kayi rahama ga magabatanmu da dukkannin musulmi baki daya,kasa karshenmu babu wahala a cikinsa.Ubangiji Allah yasa mudace duniya da lahira,Allah ya tsare mana mutuncinmu da addininmu da imaninmu ameen.Barkanmu da safiyar litinin.
28/12/2023
KARATUN DIWANI DAGA MAKARANTAR MARKAZ MUALLIM DAKE KOFAR MAZUGAL KANO STATE NIGERIA
30/11/2023
Bayan Alkurani/Hadisi,banga abinda nake jin dadin jinsa ba irin diwanin Shehu rta
عليه صلاة الله ثم سلامه أعود إلى شغلى وشغلى شغله
14/06/2023
Salam alaikum Barkanmu da asuba da fatan mun wayi garin Alhamis lafiya,Allah kaji kan iyayenmu da yan,uwanmu da dukkannin musulmi baki daya,Allah ka shirya mana zuriyarmu ameen.Godiya ta tabbata ga Sarkin da ya busa mana numfashi mai iko kan komai da kowa.Allah ubangiji kaine mai biyan bukatar wanda bashida bukata.Ubangiji Allah shi kadaine bai haifa ba kuma ba haihuwarsa akayi ba,musani bashida farko basida karshe mai rahama da gafara mai jin kan bayinsa.Ya ubangiji Allah mun gode maka da ka tashemu cikin koshin lafiya da imani.Allah ubangiji ya tsare mana mutuncinmu da Ameen. Sako Haruna Babare
13/06/2023
Salam alaikum Barkanmu da asuba da fatan an wayi garin Talata lafiya,Allah kaji kan iyayenmu da yan,uwanmu da dukkannin musulmi baki daya,Allah ka shirya mana zuriyarmu ameen.Alhamdu lillah ya yan,uwa Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya dau rayukanmu cikin dare ya kuma maida mana dashi da safe Allahu akbar wasu kuma aka wuce dasu s**a Mutu.Ya ubangiji Allah kaji kan wadanda s**a rigamu gidan gaskiya mu kuma kasa mucika da imani,ubangiji ka yafe mana laifukanmu kasa aljannar firdausi tazamo makoma garemu.Ya Allah kasa yau tafi jiya ubangiji kasa gobe ta zama tafi yau.Allah ka tsare mutuncinmu da addininmu da imaninmu ameen.sako daga Haruna Babare
11/06/2023
اللهم صل على سيدنا محمد .
22/03/2023
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na uku ya sanar da ganin jaririn watan Ramadan na shekarar 2023 a wasu sassan Najeriya.
Karin bayani -
An ga watan azumin Ramadan a Najeriya - BBC News Hausa
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na uku ya sanar da ganin jaririn watan Ramadan na shekarar 2023 a wasu sassan Najeriya.
18/02/2023
Allahamdulillah Allah mungodiya Allah yatayaka riko sayyadi Tijjani sani auwal
08/02/2023
Salam alaikum Barkanmu da asuba da fatan mun wayi garin laraba lafiya Allah kaji kan iyayenmu da yan,uwanmu da dukkan musulmi baki daya,Allah ka shirya mana zuriyarmu shirin addinin musulunci ameen.Ya dan,uwa dake yar,uwa a duniya komai ka rasa zaka iya samun wanda ya fishi amma banda kwanakin rayuwarka,idan sun tafi sun tafi kenan,domin haka karka bata rayuwar ka wajen abinda bazai amfane ka ba,yi kokari wajan yin abinda zai amfaneka duniya da lahira,Allah ya tsare mutuncinmu da addininmu da imaninmu ameen.sako haruna babare
03/02/2023
Salm barkanmu da safiya Ya LADIFU : Kasanya Mu Cikin Ludufinka, Kayi Mana Mafita, Kajibanci Al’amuranmu, Kaciyar Damu Daga Taskarka, Kajiqanmu Da Magabatanmu. Alfarmar Sayyiduna RASULLAH SALLALAHU ALAIHI WASALLAH Barkanmu da Safiyar Juma’a 🕌📿 haruna babare.