O Allah, the Almighty, the Most Merciful, the Bestower of blessings and the Granter of wishes. I beseech You to help me achieve wish. You are the One who can the impossible possible, and You are the One who can turn dreams into reality.
CAS 2013/14
CAS, the paradise of dead philosophies.
We are our problem in Northern Nigeria, our leaders are only assisting us to completely eliminate ourselves. If we say no to Injustice, let them know we mean 'NO'. We are saying no to this Massacre and at the same time we are posting sarcasm and satirizing 'KUNU' which I heard that it has its own overt meaning.
We better do the needful. "You can't run at the same time keep scratching your butt**ks" says Dan Masanin Kano. We either fight for the life of innocent people who lost their lives or continue to do what we were doing and forget about agitation for justice to the People of Tudun Biri.
Wannan ita ce É—aya daga illolin mayar da harkar tsaro family and Friend da aka yi. In ba wanda ya sanka ba ka zama babba ba a Nijeriya
23/12/2014
http://www.globalresearch.ca/covert-ops-in-nigeria-fertile-ground-for-us-sponsored-balkanization/30259
Read and comment on it.
CIA Covert Ops in Nigeria: Fertile Ground for US Sponsored Balkanization This incisive article by Nile Bowie was first publish two years ago by GR in April 2012 sheds light on recent events. While the atrocities committed by Boko Haram are being used to justify an R2P "...
CAS come and suffer - come and succeed
CAS 2013/14 CAS, the paradise of dead philosophies.
"The weak among you shall be strong with me until
their rights have been vindicated; and the strong
among you shall he weak with me until, if the Lord
wills, I have taken what is due from them... Obey
me as long as I obey God and His Messenger.
When I disobey Him and His Prophet, then obey
me not."
These are words of khAlip Abu Bakr when he assumed the the caliphal office.
Happy Eid el Kabeer to you brothers and sisters...
De greatest man in history !!! is
MUHAMMAD (s.a.w), he had no
servants, yet they called him Master.
Had no degree, yet they called him
Teacher. Had no medicines, yet they
called him Healer. He won no
military battles, yet he conquered
The world. He committed no crime,
yet they suffered him. He was
buried in Madina yet he lives 2day.
I feel honored 2 love such a
Leader who loves us. If u believe in
ALLAH & in MUHAMMAD(s.a.w) his
only frnd... Like nd comment Allahu Akbar or just ignore but remember that MUHAMMAD (s.a.w)
said "If you deny me b4 men, i ll
deny u b4 ALLAH in al_janah..." If u
know you are grateful 4 what
ALLAH has done, do it now plz !!!.
Lifestyle of Prophet Muhammad pbuh
Talk softly,
Walk humbly,
Eat sensibly,
Breathe deeply,
Sleep sufficiently,
Dress properly,
Intract politely,
Act fearlessly,
Work patiently,
Think truthfully,
Believe correctly,
Behave decently,
Learn practically,
Plan orderly,
Earn honestly,
Spend intelligently,
Sacrifice regularly,
Worship dedicatedly,
Serve parents happily,
Respect neighbours appropriately
How can such a man be insulted?
Hit like and comment Sallallahu Alaihi wa sallam... If you really love him. Remember he says if you ignore me before people I'll ignore you before Allah in Aljanna
Amincin Allah ya tabbata a gareku!
NEMAN SHAWARA
Muna so mu yi amfani da wannan damar dan mu nemi alfarmar sake hada kanmu a duk inda muka tsinci kanmu ta bin hanyar hada wata kungiya da zata nuna cewa mune wato (association) wannan zai qara cusa mana son juna da kaunar junanmu. Wannan muna ganin zai zama abin alfahari a garemu da sauran yan CAS wato dalibai da mu kanmu da na bayanmu.
Amincin Allah ya tabbata a gareku.
Alhamdulillah! Result ya fita ya kuma yi kyau, da wannan ne muke amfani da wannan damar dan taya wanda s**a haye da wanda s**a ci murnar hayewa da cin da s**a yi, da fatan Allah ya sanya mata alheri ya kuma taimaki CAS kano da Malaman cikinta da daliban da ma mu kanmu a rayuwa. Muna kuma taya wadanda s**a samu matsala jaje tare da fatan hakan ya zamar musu alkhairi. Allah ya taimakesu ya kuma ba su kwarin gwiwar sake zama su gyara domin in ka tafi har a gama ba ka samu abin da ka tafi nema ba. Zama a sake jarabawa ba lalaci bane, in da za ka yi magana da wadanda s**a maimaita za su fada maku cewa akwai nasara ga yin hakan. Allah ya taimakemu... Up Up CAS and CASIANS.
Aminci ya tabbata a gareku
Bayan gaisuwa irin ta addinin musulunci a ranar 8/4/2014 ne mai girma Gwamnan Kano ya sa hannu tare da sahalewa mutum 11 a cikinmu (kwalejin share fagen shiga jami'a) da a tantance su sannan sa samar musu makaranta ta gaba da sakandire don yin karatunsu na Digiri. Mutum 11sun hada da:
Ahmad Z. Ahmad
Abba Tasi'u Nasidi
Rabi'at Ibrahim
Shahida Muhammad Adam
Alhassan A. Yunusa
Isah A. Abdullahi
Sadiq U. Abubakar
Hayatu Muhammad Umar
Hajara Muhammad Sadiq
Na'ima Yusuf Minjibir &
Aminu Ibrahim Alhassan
Muna rokon Allah ya doramu bisa duk wanda zai tare mana hanya.
Sunayen da Mai Girma Gwamna ya yi wa signing sun hada da:
Ahmad Z. Ahmad
Abba Tasi'u Nasidi
Rabi'at Ibrahim
Shahida Muhammad Adam
Alhassan A. Yunusa
Isah A. Abdullahi
Sadiq U. Abubakar
Hayatu Muhammad Umar
Hajara Muhammad Sadiq
Na'ima Yusuf Minjibir &
Aminu Ibrahim Alhassan
Muna rokon Allah ya doramu bisa duk wanda zai tare mana hanya.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Website
Address
Kano