```๐ข FUSKA BIYU ๐ข```
๐ด Manzon Allah {SAW} Yace: *"Hakika mafi sharrin mutane shine ma'abocin fuska biyu, shine wanda zai zowa mutane da wannan fuskar, sai yaje wa wasu mutanen da daya fuskar".*
๐ [Sahih Bukhari 7179].
Umma Abdurrahman Bnt Sanee
alhamdulillah ala kulli hall
๐ *"Mutumin dake koyar da ilimi, hatta tsuntsun da yake sama da kuma kifin da yake cikin ruwa, dukkaninsu suna nema masa gafara."*
๐ [ุฃุจู ุฏุงูุฏ ูฃูฆูคูก]
12/09/2021
๐น๐น๐น HANYOYI UKU DA AKE NUNA GODIYA GA ALLAH ๐น๐น๐น
12/09/2021
๐น๐น๐น KA QARFAFI TAUHIDINKA AKAN ABUBUWA UKU ๐น๐น๐น
12/09/2021
๐น๐น๐น RANAR HISABI ๐น๐น๐น
12/09/2021
๐น๐น๐น RANAR MUTUWA ๐ข๐น๐น๐น
12/09/2021
*๐ฉธHAQIQA.....WADAN DA SU KE ZAGIN SAHABBAI...๐ฉธ*
```๐Imamu Malik R.A Yace : "Wadannan Wadansu Mutane Ne Da Suke So Su Soki Ma'aiki S.A.W Amma Basu Sami Damar Hakan Ba, Dan Haka Sai S**a Soki Abokan sa, Dan Shima Ace Ba Na Kirki Bane, Saboda Da Mutumin Kirki Ne, Da Abokan sama Sun Zama Mutanan Kirki.๐```
Assarim...Ibn Taimiyah
12/09/2021
```โ๏ธKyakkyawar Niyyar ka, Itace Mai Jawo Maka Arziqi Da Kwanciyar Hankali, Ana Samun Kyautuka Ne Gwargwadon Niyya, Dan Haka Ka Sanya Niyya Ta Alkhairi A Zuciyar ka, Da Sannu Sai Allah Ya Jibanci Lamuran ka, Ana Azurta ku Ne Dai dai Da Niyyoyin ku.โ๏ธ```
26/07/2021
๐น NEMAN ILIMI ๐น
Ka kiyayi zama haka ba ba tare da neman ilmin Addini ba. Jahilci game da ilmin Addinin yakan haifar da tawayar rayuwa da gidadanci da rashin samun hutun zuciya da yadda kuma zaka fuskanci Al'amuran rayuwa yadda ya kamata.
Allah Ta'ala ka fahimtar damu Addini.
Telegram:
https://t.me/Fisabilillaaah
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Contact the school
Telephone
Website
Address
Rijiyar Lemo
Kano