01/06/2026
Wannan hadisin na mace 'yar aljanna wadda idan mijinta ya ɓata mata rai, ko ita ta fusata shi; zata je ta k**a shi ta riƙe ta ce: Ba za ta ci ko ta sha ba, har sai ya yi sulhu da ita ya sauka daga fushin da yake.
Annabi Alaihis salam Ya ce wannan ƴar aljanna ce.
Amma mata da yawa don ji-ji-da-kai, da girman kai da mummunan zato, da mara kyan tunani ba sa yin haka, wannan albishir mai arha yana wuce su.
Ba ki saurari wannan sauraron tsaf ba ne?