Rayuwar_Musulunci

Rayuwar_Musulunci

Share

Addini nasiha ne

06/09/2022

Bismillah
An karbo daga Anas Allah yakara yarda agareshi yace:
manzan Allah (s a w) yace 'Babu wani musulmi dazai shuka wani Abun shukawa ko ya dasa wani abun dasawa sai tsuntsu yaci daga gareshi ko mutun ko dabba face yakasance agareshi yanada ladan sadaka

(Bukhari da Muslim)

::Rayuwar mususunci::
https://www.facebook.com/profile.php?id=100083703844110

Rayuwar_Musulunci Addini nasiha ne

01/09/2022

Jama'a yana daga cikin shiriyar Manzon Allah, sallallahu alaihi wa sallama, yawaita yi masa salati a daren Juma'a da ranar Juma'a.

Sallallahu alaihi wa sallama

::Rayuwar musulunci::

30/08/2022

An karbo daga sahli bn sa'adin
Allah yakara yarda agareshi
Hakika manzon Allah (s a w) yace
Narantse da Allah, Allah ya shiryar Da Wani mutum daya saboda Kai shi yafima Alkhairi da abaka jajayen rakuma.

(Bukhari da Muslim)

::Rayuwar musulunci::

30/08/2022

بِسْمِ اللّٰهِ الرَّحْمٰنِ الرَّحِيْمِ

26/08/2022

An karbo daga nana Aisha
Allah yakaramata yarda tace,
manzan Allah (S A W) yace,mafi soyuwar aiki agurin ubangiji Wanda aka dawwama anayinsa koda kadanne

(Bukhari da Muslim)

::Rayuwar musulunci::

26/08/2022

Lokaci Na Tafiya 🕧 Shekaru Na Gangarawa👶👳Mutuwa Na Matsowa 🧖 ‍Rayuwa Na Tsanani 😥 Tashin Qiyama Na Kusantowa🚶‍♂️ Meyasa Aka Haliccemu🎅? Menene Burinmu Arayuwa? Idan Mun Rasu Ayau Ina Zamu Kasance? Aljanna ko huta, ya Allah kaganar Damu kasa Kar Mushagala Da Duniya🚘✈️🏡📱💻📞 Ya Allah Ka Kyautata Karshen Mu baki daya.🙏🏾🙏🏾Ameen thumma Ameenq

Jk

29/07/2022

An sahli bn sa'adin Allah yakara masa yarda Hakika manzon Allah( s a w) yafadawa aliy Allah yakara masa yarda::
Narantse da Allah, Allah yashiryar da mutun daya saboda kai shiyafima alkhairi samada abaka jajayen rakuma::

(bukari da muslim)

::Rayuwar musulunci::

11/07/2022

An Aba-Hurairah (Allah ya ƙara masa yarda) ya ce:

Manzon
Allah (SAW) ya ce: Wanda ya yi mini biyayya to ya yi wa Allah
biyayya. Wanda yake yi wa shugaba biyayya to ni ya yi wa biyayya.
Wanda yake yi saɓa wa shugaba to ni yake saɓawa. Shi shugaba
garkuwa ce. A bayan shi ake yaƙi sannan kuma shine kariya ga
mutane. Saboda haka in ya yi umarni da wani abu na tsoron Allah
da adalci to zai sami ladan hakan. In kuwa faɗi akasin haka to
yana da zunubi”

Bukhari da Muslim ne s**a ruwaito.

08/07/2022

لاإله إلا الله وحده لا شريك له له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير

06/07/2022

Bismillah:
An ibn umar Allah yakara yarda agareshi,
Yace,
''manzan Allah (s a w) yahana yin kalos''
Shine a aske wani bangare na gashi Abar wani bangare
(bukhari da muslim)

::Rayuwar_Musulunci::

06/07/2022

Ya halasta aazumin Arafat ranar Juma'a saboda azumin Arafat kake nufi ba keɓance ranar Juma'a da azumi ba.

Malam Umar Shehu Zaria

Want your school to be the top-listed School/college in Kano?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Website

Address


Kano