204
وَعَنْ عُثْمَانَ بْنَ عَفَّانَ رضي الله عنه أَنَّه دَعَا بِوَضوءٍ، فَتَوَضَّأَ، فَغَسَلَ كَفَّيْهِ ثَلاَثَ مَرَّاتٍ، ثُمَّ مَضْمَضَ، وَاسْتَنْشَقَ، وَاسْتَنْثَرَ، ثُمَّ غَسَلَ وَجْهَهُ ثَلاَثَ مَرَّاتٍ، ثُمَّ غَسَلَ يَدَهُ الْيُمْنَى إِلَى الْمِرْفَقِ ثَلاَثَ مَرَّاتٍ، ثُمَّ غَسَلَ يَدَهُ الْيسْرَى مِثْلَ ذَلِكَ، ثمَّ مَسَحَ رَأْسَهُ، ثمَّ غَسَلَ رِجْلَهُ الْيُمْنَى إِلَى الْكَعْبَيْنِ ثَلاَثَ مَرَّاتٍ، ثُمَّ غَسَلَ الْيُسْرَى مِثْلَ ذَلِكَ، ثُمَّ قَالَ: رَأَيْتُ رَسولَ اللهِ ﷺ تَوَضَّأَ نَحْوَ وُضُوئِي هَذَا، ثُمَّ قَالَ رَسُولُ اللهِ ﷺ: «مَنْ تَوَضَّأَ نَحْوَ وُضُوئِي هَذَا، ثُمَّ قَامَ فَرَكَعَ رَكْعَتَيْنِ لاَ يُحَدِّثُ فِيهِمَا نَفْسَهُ؛ غُفِرَ لَهُ مَا تَقَدَّمَ مِنْ ذَنْبِهِ»مُتَّفَقٌ عَلَيهِ
An karbo daga Usman bin Affan RA,yayi kira akawo mai ruwan alwala,yayi alwala,sai ya wanke tafukan hannunsa sau uku,sannan yayi kuskurar baki,ya shaƙa ruwa,ya face,sannan ya wanke fuskarsa sau uku,sai ya wanke hannunsa na dama zuwa gwiwar hannu sau uku,ya wanke na hagu kamar yanda ya wanke na dama,sannan yayi shafar kai,sannan ya wanke ƙafarsa ta dama izuwa idan sahu sau uku,sannan ya wanke ƙafarsa ta hagu kamar yanda ya wanke ta dama,sannan yace:naga manzon Allah SAW yana alwala ƙwatankwacin irin wannan alwalar tawa:, sannan manzon Allah SAW yace:"wanda yayi alwala kwatankwacin irin wannan alwalar tawa,sannan ya tashi yayi raka'a guda biyu bai yi zance a zuciyarsa ba,an yafe masa zunubansa das**a gaba ta". Muttafaƙun alaihi.
~Safiyya Sani Abdullahi✍️
Safiyya Sani Abdulillahi
Kano,Nigeria
203
وَعَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رضي الله عنه، عَنِ النَّبِيِّ ﷺ قَالَ: « لَا يَقْبَلُ اللهُ صَلاةَ أَحَدِكُم إِذَا أَحْدَثَ حَتَّى يَتَوَضَّأ»مُتَّفَقٌ عَلَيهِ.
An karbo daga Abu Huraira RA yace:manzon Allah SAW yace:"Allah baya ansar sallah ɗayanku idan yayi hadasi har sai yayi alwala". Muttafaƙun alaihi
~Safiyya Sani Abdullahi✍️
19/02/2026
NAFILOLIN MANZON ALLAH SAW
وعَنْ عَائِشَةَ رَضِيَ اللَّه عنْهَا ، أَنَّ النَّبِيَّ ﷺ كانَ إِذا لَمْ يُصَلِّ أَرْبعاً قبْلَ الظهْرِ، صَلاَّهُنَّ بعْدَها .
رَوَاهُ الترمذيُّ وَقَالَ : حديثٌ حسنٌ
An karbo daga Aisha RA tace,manzon Allah SAW yakasanve idan bayi raka'a huɗu kafin sallar Azahar ba,yana yinsu bayanta.
Turmuz yace hadisine ingantacce.
وَعَنها قالتْ : كانَ النبيُّ ﷺ يُصَليِّ في بَيْتي قَبْلَ الظُّهْر أَرْبَعاً ، ثم يخْرُجُ فَيُصليِّ بِالنَّاسِ ، ثُمَّ يدخُلُ فَيُصَليِّ رَكْعَتَينْ ، وَكانَ يُصليِّ بِالنَّاسِ المَغْرِب ، ثُمَّ يَدْخُلُ بيتي فَيُصليِّ رَكْعَتْينِ ، وَيُصَليِّ بِالنَّاسِ العِشاءَ ، وَيدْخُلُ بَيْتي فَيُصليِّ ركْعَتَيْنِ . رواه مسلم .
Daga Nana Aisha RA tace:manzon Allah SAW ya kasance yana raka'a huɗu a gidana kafin sallar azahar,sannan ya fita yayiwa mutane sallab,sannan ya shigo yayi raka'a biyu,ya kasance yana yiwa mutane sallar magariba,sannan ya shigo gidana sannan yayi sallah raka'a biyu,sannan yayiwa mutane sallar isha,sannan ya shigo gidana yayi raka'a biyu. Muslim ya rawaito
عنْ عليِّ بنِ أَبي طَالبٍ رضي اللَّه عنْهُ ، قالَ : كانَ النَّبي ﷺ يُصلِّي قَبْلَ العَصْرِ أَرْبَعَ رَكعَاتٍ ، يَفْصِلُ بَيْنَهُنَّ بِالتَّسْليمِ عَلى الملائِكَةِ المقربِينَ ، وَمَنْ تبِعَهُمْ مِنَ المسْلِمِين وَالمؤمِنِينَ . رواه الترمذي وقالَ : حديثٌ حسنٌ .
An karbo daga Aliyu bin Ɗalib RA yace:manzon Allah SAW ya kasance yanayin sallah kafin la'asar raka'a hudu,sannan ya rarrabe a tsakaninsu da sallama akan mala'iku nakusa,da wanda s**a bisu musulmai da muminai. Turmizi ya rawaito kuma yace hadisine hassan.
وعَن ابن عُمَرَ رَضِيَ اللَّه عنْهُمَا ، عنِ النَّبيِّ ﷺ ، قالَ : « رَحِمَ اللَّه امْرَءاً صلَّى قبْلَ العَصْرِ أَرْبعاً » .
رَوَاه أبو داود ، والترمذي وقالَ : حديثٌ حَسَنٌ .
An karbo daga ibn Umar RA,daga manzon Allah SAW yace:(Allah ya gafartawa mutumin da yayi sallah kafin la'asar raka'a huɗu".
Abu Dawud ya rawaito da turmizi yace hadisine hassan.
وعنْ عليِّ بن أَبي طالبٍ ، رَضِيَ اللَّه عنهُ ، أَنَّ النبيَّ ﷺ كانَ يُصَلِّي قَبْلَ العَصرِ رَكْعَتَيْنِ .
رَوَاه أبو داود بإسناد صحيح .
An karbo daga Aliyu bin Abi Ɗalib RA,manzon Allah SAW ya kasance yanayin sallah kafin la'asar raka'a biyu.
Abu Dawud ya rawaito da sanadi inganyacce
وَعَنْ عَبْدِ اللَّهِ بنِ مُغَفَّلٍ رَضِيَ اللَّه عنهُ ، عَنِ النَّبيِّ ﷺ قالَ : «صَلُّوا قَبلَ المَغرِب » قَالَ في الثَّالثَةِ : « لمَنْ شَاءَ » رواه البخاريُّ .
An karbo daga Abdullahi bin Mugaffal RA,daga manzon Allah SAW yace:"kuyi sallah kafin sallar magariba" yace ana uku:"ga wanda yaso". Bukhairi ya rawaito...
وعن أَنسٍ رَضيَ اللَّه عَنْه قالَ :كُنَّا نُصَلِّي عَلى عَهدِ رسولِ اللَّهِ ﷺ رَكعَتيْنِ بعدَ غُروبِ الشَّمْس قَبلَ المَغربِ ، فقيلَ : أَكانَ رسولُ اللَّهِ ﷺ صَلاَّهُمَا ؟ قال : كانَ يَرانَا نُصَلِّيهِمَا فَلَمْ يَأْمُرْنَا وَلَمْ يَنْهَنا . رَوَاه مُسْلِمٌ .
An karbo daga Anas RA yace:mun kasance munayin sallah a zamanin manzon Allah SAW raka'a biyu bayan faduwar rana kafin magariba,sai akace:shin manzon Allah SAW yana sallatarsu? Sai yace: ya kasance yana ganinmu muna sallatarta bai umarcemuba kuma bai hanamuba". Muslim ya rawaito
وعن أَنسٍ رَضيَ اللَّه عَنْه قالَ : لَقَدْ رَأَيْتُ كِبارَ أَصحابِ رسولِ اللَّهِ ﷺ يَبْتَدِرُونَ السَّوَارِيَ عندَ المغربِ . رواه البخاري
An karbo daga Anas RA yace:"yaga manya manyan sahabban manzon Allah SAW suna gaggawar samun ginshiƙi a lokacin sallar magariba". Bukhairi ya rawaito
وعنه قَالَ : كُنَّا بِالمَدِينَةِ فإِذا أَذَّنَ المُؤَذِّنُ لِصَلاةِ المَغرِبِ ، ابْتَدَرُوا السَّوَارِيَ ، فَرَكَعُوا رَكعَتْين ، حَتى إنَّ الرَّجُلَ الغَرِيبَ ليَدخُلُ المَسجدَِ فَيَحْسَبُ أَنَّ الصَّلاةَ قدْ صُلِّيتْ من كَثرَةِ مَنْ يُصَلِّيهِما . رَوَاهُ مُسْلِمٌ .
Daga gareshi yace:"mun kasance a madina idan mai kiran sallah ya kira dan yin sallar magariba,suna gaggawar samun ginshiƙai,suyi salla raka'a biyu,har sai in mutum baƙo ya shigo masallaci sai yayi zatan anyi sallah(magariba)saboda yawan masu sallah". Musulim ya rawaito
فيهِ حديثُ ابنِ عُمَرَ السَّابقُ : صَلَّيْتُ مَعَ النَّبِيِّ ﷺ رَكعَتَينِ بَعْدَ العِشَاءِ ، وحديثُ عبدِ اللَّهِ بنِ مُغَفَّل : « بَيْنَ كلِّ أَذَانيْنِ صَلاةٌ » متفقٌ عليه . كما سبَقَ .
Daga cikin hadisin Ibn Umar daya gabata:nayi sallah tareda manzon Allah SAW raka'a biyu bayan sallar isha,daga hadisin bin Mugaffal:"a tsakanin kowane kiran sallah guda biyu sallah". Muttafaƙun alaihi.kamar yanda yazo a baya..
~Safiyya Sani Abdullahi✍️
18/02/2026
وعن سهل بن سعد رضي الله عنه، أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال:(لا يزال الناس بخير ما عجلوا الفطر). متفق عليه.
An karɓo daga Sahal bin Sa'ad RA,manzon Allah SAW yace:"mutane basu gusheba cikin alkhairi matuƙar suna gaggauta sahur". Muttafaƙun alaihi.
وللترمذي من حديث أبي هريرة رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال:(قال الله - عز و جل-: أحب عبادي إلي أعجلهم فطرا).
Daga Turmizi A cikin hadisin Abu Huraira RA yace:(Allah Maɗaukakin sarki ya faɗa,mafi soyuwar bayina agareni masu gaggauta buɗa baki).
وعن أنس بن مالك رضي الله عنه قال:قال رسول الله صلى الله عليه وسلم:(تسحروا فإن في السحور بركة).متفق عليه.
Daga Anas bin Malik RA yace:manzon Allah SAW yace:(ku dungayin sahur,haƙiƙa acikin sahur akwai albarka). Muttafaƙun alaihi
وعن سليمان بن عامر الضبي عن النبي صلي الله عليه وسلم قال:(إذا أفطر أحدكم فليفطر على تمر،فإن لم يجد فليفطر على ماء،فإنه طهور). رواه الخمسة،وصححه ابن خزيمة،وابن حبان،والحاكم.
An karɓo daga Sulaiman bin Amir Ad Dabbi RA yace:(idan ɗayanku zaiyi buɗa baki toh yayi buɗa baki da Dabino,idan bai samu ba toh yayi buɗa baki da ruwa,domin yanada tsarki). Mutum biyar s**a rawaiti,ibn Kuzaima ya inganta da ibn Hibban da Hakim.
Safiyya Sani Abdullahi✍️✍️
16/02/2026
عن أبي هريرة رضي الله عنه قال: قال رسولُ الله ﷺ: لا تقدموا رمضان بصوم يومٍ ولا يومين، إلا رجلٌ كان يصوم صومًا فليصُمْه. متفقٌ عليه.
An karɓo daga Abu Huraira RA yace:manzon Allah SAW yace:"kada ku gabatar da Ramadan da azumin rana ɗaya ko ranaku biyu,sai dai mutumin da yake azumintar wani wazumi sai ya azumceshi". Muttafakun alaihi.
Ma'ana:- ba'ayin azumi ana gobe ko jibi Ramadan sai dai mutumin da ya kasance yana azumi tun kafin wannan lokaci misali siyamu Dawud ko kuma azumin litinin da alhamis toh in sun faɗo ana gobe ko jibi Ramadan toh zai iyayin azuminsa. Amma mutumin da bai saba ba toh shi ake nufi bazaiyi azumi ba.
Safiyya Sani Abdullahi✍️✍️
Duk wanda yake saba alƙawari toh makaryaci ne
Ba a raba mai saba alƙawari da makaryaci...
Allah ka tsaremu
06/01/2026
202
وعَنْ سَلْمَانَ رضي الله عنه قَالَ: «نَهَانَا ﷺ أَنْ نَسْتَقْبِلَ الْقِبْلَةَ لِغَائِطٍ أَوْ بَوْلٍ أَوْ أَنْ نَسْتَنْجِىَ بِالْيَمِينِ أَوْ أَنْ نَسْتَنْجِىَ بِأَقَلَّ مِنْ ثَلاَثَةِ أَحْجَارٍ أَوْ أَنْ نَسْتَنْجِىَ بِرَجِيعٍ أَوْ بِعَظْمٍ»أَخْرَجَهُ مُسْلِمٌ
An karbo daga Salman RA yace:"manzon Allah SAW ya hanamu fuskantar al ƙibla yayin yin bayan gari ko fitsari,ko muyi tsarki da hannun dama,ko muyi tsarki da ƙasa da duwatsu uku,ko muyi tsarki da kashin awaki ko da ƙashi". Muslim ya Rigar
~Safiyya Sani Abdullahi✍️
21/12/2025
201
وعَنْ سَلْمَانَ رضي الله عنه قَالَ: «نَهَانَا ﷺ أَنْ نَسْتَقْبِلَ الْقِبْلَةَ لِغَائِطٍ أَوْ بَوْلٍ أَوْ أَنْ نَسْتَنْجِىَ بِالْيَمِينِ أَوْ أَنْ نَسْتَنْجِىَ بِأَقَلَّ مِنْ ثَلاَثَةِ أَحْجَارٍ أَوْ أَنْ نَسْتَنْجِىَ بِرَجِيعٍ أَوْ بِعَظْمٍ»أَخْرَجَهُ مُسْلِمٌ
An karbo daga Salman RA yace:"manzon Allah SAW ya hanamu fuskantar al ƙibla yayin yin bayan gari ko fitsari,ko muyi tsarki da hannun dama,ko muyi tsarki da ƙasa da duwatsu uku,ko muyi tsarki da kashin awaki ko da ƙashi". Muslim ya fitar
~Safiyya Sani Abdullahi✍️
221
وَعَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ ﷺ:«اثْنَتَانِ فِي النَّاسِ هُمَا بِهِمْ كُفْرٌ: الطَّعْنُ فِي النَّسَبِ وَالنِّيَاحَةُ عَلَى المَيِّتِ»أَخْرَجَهُ مُسْلِمٌ
An karbo daga Abu Huraira RA yace:manzon Allah SAW yace:"Abu buwa guda biyu acikin mutane kafirci ne:yin s**a a nasaba(masali kace wane ba ɗan wane bane ko wane bashi da Uba),da kukan ƙira(misali mutum ya mutu a dinga kuka ana cewa bango ya fadi,na shiga uku)". Muslim ya fitar
~Safiyya Sani Abdullah✍️
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Website
Address
Kano