Quran and Hadith Reflections

Quran and Hadith Reflections

Share

Dive into the timeless wisdom of the Qur'an & Hadith with us. 📖✨ Daily reflections, profound verses, & enlightening Hadith to inspire ur spiritual journey.

Join us in exploring the beauty of Islamic teachings & fostering a Islamic community growth. 🤲💕

18/08/2025

Alhamdulillah ala ni'imatil Islam

18/08/2025
15/08/2025

Malama Nafisatu Yusuf Bichi - Daga Taskar Malaman Alƙur'ani

● An haife ta a garin Bichi cikin jihar Kano.
● Ta rubuta Alƙur'ani sama da guda saba'in (70).
● ƴaƴanta guda (9) duk mahaddata Alƙur'ani ne
● Ta yi recording complete izu sittin da riwayar Ƙaloon
● Macen da ta fara yin musabaqa da riwayar Ƙaloon a Nigeria.
● Ta zama gwarzuwa a musabaƙa a Nigeria a shekarar 1989.
● Ta rubuta littafi risala guda akan banbance-banbancen riwayar Imam Ƙaloon.

Gwana Nafisatu Yusuf Abdullahi Bichi ta rasu a shekarar 2023.

Don kallon cikakken tarihinta 👇👇

Daga shagon Qur'an TV

22/07/2025

Say with me;

Alhamdulillah.

17/07/2025

Alhamdulillah

17/07/2025

Ya rabb, Have mercy upon our parent

Photos from Quran and Hadith Reflections's post 17/07/2025

📸 These are members of the Banu Shayba family — the honored custodians of the keys to the Holy Kaaba 🕋.

🗝️ The Banu Shayba have held this sacred responsibility since the time of the Prophet Muhammad ﷺ. They are entrusted with opening, closing, and washing the Kaaba — a duty passed down for generations.

👤 They are descendants of Uthman ibn Talha رضي الله عنه, to whom the Prophet ﷺ said on the Day of the Conquest of Makkah:

“Take it, O family of Talha, until the Day of Resurrection.”

Please type Allahu Akbar.

HAUSA.............

📸 Waɗannan su ne 'yan uwa daga dangin Banu Shayba — masu darajar riƙe makullin Al-Ka'aba mai alfarma 🕋.

🗝️ Tun zamanin Annabi Muhammad ﷺ, Allah Ya ɗora wa Banu Shayba wannan nauyin kula da makullin Ka'aba. Su ke da alhakin buɗewa, rufewa, da kuma wanke Ka'aba — kuma wannan alhaki yana gudana a tsakaninsu daga kaka zuwa jika.

👤 Su ne zuriyar Uthman ibn Talha رضي الله عنه, wanda Annabi ﷺ ya ce masa a Ranar Fatawar Makka:

“Ku riƙe ta, ya iyalan Talha, har zuwa ranar tashin kiyama.”

Allah Ya saka da alheri.

02/06/2025

Say that prayer in your mind, may our Ameen be the answer to it.

Ya rabb answer our secret prayers.

21/04/2025

Assalamualaikum alaikum wa rahmatullah wa barakallahu

19/04/2025

Assalamualaikum

Want your school to be the top-listed School/college in Kano?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Address


Kano