Quran and Hadith Reflections

Quran and Hadith Reflections Dive into the timeless wisdom of the Qur'an & Hadith with us. 📖✨ Daily reflections, profound verses, & enlightening Hadith to inspire ur spiritual journey.
(2)

Join us in exploring the beauty of Islamic teachings & fostering a Islamic community growth. 🤲💕

18/08/2025

Alhamdulillah ala ni'imatil Islam

18/08/2025
Malama Nafisatu Yusuf Bichi - Daga Taskar Malaman Alƙur'ani● An haife ta a garin Bichi cikin jihar Kano.● Ta rubuta Alƙu...
15/08/2025

Malama Nafisatu Yusuf Bichi - Daga Taskar Malaman Alƙur'ani

● An haife ta a garin Bichi cikin jihar Kano.
● Ta rubuta Alƙur'ani sama da guda saba'in (70).
● ƴaƴanta guda (9) duk mahaddata Alƙur'ani ne
● Ta yi recording complete izu sittin da riwayar Ƙaloon
● Macen da ta fara yin musabaqa da riwayar Ƙaloon a Nigeria.
● Ta zama gwarzuwa a musabaƙa a Nigeria a shekarar 1989.
● Ta rubuta littafi risala guda akan banbance-banbancen riwayar Imam Ƙaloon.

Gwana Nafisatu Yusuf Abdullahi Bichi ta rasu a shekarar 2023.

Don kallon cikakken tarihinta 👇👇

Daga shagon Qur'an TV

22/07/2025

Say with me;

Alhamdulillah.

17/07/2025

Alhamdulillah

17/07/2025

Ya rabb, Have mercy upon our parent

📸 These are members of the Banu Shayba family — the honored custodians of the keys to the Holy Kaaba 🕋.🗝️ The Banu Shayb...
17/07/2025

📸 These are members of the Banu Shayba family — the honored custodians of the keys to the Holy Kaaba 🕋.

🗝️ The Banu Shayba have held this sacred responsibility since the time of the Prophet Muhammad ﷺ. They are entrusted with opening, closing, and washing the Kaaba — a duty passed down for generations.

👤 They are descendants of Uthman ibn Talha رضي الله عنه, to whom the Prophet ﷺ said on the Day of the Conquest of Makkah:

“Take it, O family of Talha, until the Day of Resurrection.”

Please type Allahu Akbar.

HAUSA.............

📸 Waɗannan su ne 'yan uwa daga dangin Banu Shayba — masu darajar riƙe makullin Al-Ka'aba mai alfarma 🕋.

🗝️ Tun zamanin Annabi Muhammad ﷺ, Allah Ya ɗora wa Banu Shayba wannan nauyin kula da makullin Ka'aba. Su ke da alhakin buɗewa, rufewa, da kuma wanke Ka'aba — kuma wannan alhaki yana gudana a tsakaninsu daga kaka zuwa jika.

👤 Su ne zuriyar Uthman ibn Talha رضي الله عنه, wanda Annabi ﷺ ya ce masa a Ranar Fatawar Makka:

“Ku riƙe ta, ya iyalan Talha, har zuwa ranar tashin kiyama.”

Allah Ya saka da alheri.

Say that prayer in your mind, may our Ameen be the answer to it. Ya rabb answer our secret prayers.
02/06/2025

Say that prayer in your mind, may our Ameen be the answer to it.

Ya rabb answer our secret prayers.

21/04/2025

Assalamualaikum alaikum wa rahmatullah wa barakallahu

19/04/2025

Assalamualaikum

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Quran and Hadith Reflections posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The School

Send a message to Quran and Hadith Reflections:

Shortcuts

Share

Category