MAGANA TA QARSHE AKAN ZANGA-ZANGAR LUMANA!!!
Kamar yanda muke da yaƙinin an kasu kaso huɗu, to kowane kaso a fahimta ta haƙƙine yayi addu'ar Allah Ya sa...!👇
Abdullahi M. Hussain - AMHUS
Muslim| Hausa-Fulani| KANO| Writer|Engineer| Educated| poet| Social| positive| Activist | Marketer
I gained 4 followers, created 65 posts and received 3 reactions in the past 90 days! Thank you all for your continued support. I could not have done it without you. 🙏🤗🎉
Cc
Engr Amhus K-Na'isa
Even Hausa Guy got confused and started EngHausa
Cc
AMHUS Multipurpose Collections
INA MAFITA? "Manazarta game da al'amuran da s**a shafi MATASA a yau"
Engr Amhus K-Na'isa
Engr. Amhus K-Na'isa Zubair
MIZANI⚖️
Mu ƙaddara Malamai zasu ce ku "fita zanga-Zanga" sai akai nasara babu me tunasu a cikinku, amma tabbas da tazo da matsala su zaku zarga!
Yanzu nima da zanyi irin ta Amb Funtua da yace: "Buɗe Boarder...!", haka zan sha kwandon zagi ko?!
Na sha dariyar comments 🤣🤣🤣
10/07/2024
A CONFUSED ACTIVISM
By advocating F€M!₦!$M, you are exposing your inner belief towards women as total weakness and Liability🤷🏾♂️!
But in reality it's universally acceptable that Women are strong in their domain and weak in men domain in the same way where men are strong in their domain and weak in women domain🙅🏾♂️!!
Believe it or not, Man can never give birth and women can never do the other way round🤦🏾♂️!!!
AMHUS
07/07/2024
Girman kaza bashi da alaƙa da daɗin ta, hakazalika ƙanƙantan ta shi ma bashi da alaƙa da daɗin ta. In dai ya kasance mutum da kuɗin shi ya siye ta, sai ya saki jiki ya sarrafa ta yadda za ta mishi daɗi.
Tabbas kaza akwai daɗi, Allah yayi halitta a wajen, shi yasa wasu ke zagaya wa maƙota suna sace kajin da ba nasu ba suna ci, yin hakan haramun ne, abinda yafi dacewa mutum ya hakura Allah ya mallaka mishi nashi, sai yayi yadda zai yi da ita.
Allah ya ƙara mana lafiya da kwanciyar hankali mu dinga cin kaji domin inganta lafiyar mu
😂🙏
Copied
Yau na wuni ina taya madam aikin weeken (Har Tuwon dawa nayi mata) Don haka nazo a makare! A bani labarin "Kaza" da "8500" da nake ta gani pls
06/07/2024
Wannan karen kiwon ya samu rauni (Yayi jina-jina) ne bayan ya yi faɗa da kerkeci don ya kāre garkensa, yayin da tumaki suke nuna masa jinjinawa tareda kulawa da shi bisa halin da ya shiga wajen basu kariy. Ko da wane irin ƙarfi ne mutum yake da shi, nuna masa yadda kake godiya ga ƙoƙarce - ƙoƙarcensa yana da tasiri sosai. Karen yana a shirye ya mutu domin tumakinsa, kuma yadda tumaki suke jajanta masa a lokacin shi ne abin da yake bukata. Kada ka kasa jinjinawa duk wand yake a shirye ya yi yaƙi dominka ko kuma ya tsaya tare da kai a lokacin da kake bukatar taimako. Ka nuna godiya ga ƙoƙarce - ƙoƙarcensu da kuma ƙarfinsu
Copied and Translated
إنا لله وإنا إليه راجعون
Jama'a an samu wasu la'anannun sunyi hacking account ɗin Hisbah Board Kano 😭😭😭
02/07/2024
Don Allah menene ingancin wannan labari da Leadership Hausa ta wallafa?!
Cc
Ɗalibai da masu ruwa da tsaki daga jami'ar Aliko Dangote University of Science and Technology Wudil - ADUST kaɗai nake son inji daga garesu
01/07/2024
DAGA: Taskar Bakwankwashe mai ilimi, Sociologist Kamal Ibrahim
Katsaya ka kalli mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara da kyau sai ka tambayi kanka , Shin wannan Dattijuwa ta cancanci kayi mata mummunan fata kuwa? Idan Har zaka kalli wanna Baiwar Allah kayi mata hukunci da abinda ɗanta ya aikata ko yayi maka. Indai Kai Musulmi ne to ko mahaifiyar Rara ba musulma bace yakamata Kar ka cutar da ita da harshe ko da cikinka. Indai Kai muminine tofa Babu yadda za'ayi ka cutar da ita. Idan ko kaga kana cutar da ita da mummunar addua tofa ka binciki Imaninka.
Ban taba ƙaunar rara a siyasance ba . Amma ban taba ƙim mahaifiyarsa saboda ƙiyayyar ɗant ba. Kuma Koda ace kanaso kaga Rara a musifa saboda wani Abu da yayi maka na laifi , to wallahi bai kamata kayi masa fatan faɗawa irin wannan masifa ba. Duk ƙiyayyar da kake Masa yakamata a wannan Gabar ka tausaya masa. Tashin hankali Nan ba abune mai misaltuwa ba.
Kada siyasa tasa mu zama mahaukata, marasa addini. Indai Duniyace ga ta nan, kana cikin zagin iyayen wani da yimusu mummunan fata zaka zo ka mutu.
Allah ka bayyana wannan Baiwar Allah . Shi Kuma Rarara Allah ya karfafa Masa zuciyarsa Amin
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Contact the school
Telephone
Address
Aminu Kano Way
Kano
700271
Opening Hours
| Monday | 18:00 - 22:00 |
| Tuesday | 18:00 - 22:00 |
| Wednesday | 18:00 - 22:00 |
| Thursday | 19:30 - 23:00 |
| Friday | 19:00 - 23:00 |
| Saturday | 11:00 - 20:00 |
| Sunday | 09:00 - 21:00 |