كلية النورين للدراسات الإسلامية واللغة العربية

كلية النورين للدراسات الإسلامية واللغة العربية

Share

مدرسة كلية النورين للدراسات الإسلامية واللغة العربية ?

03/05/2023

. إليك يا طالب العلم !

أَخي لَن تَنالَ العِلمَ إِلّا بِسِتَّةٍ

سَأُنبيكَ عَن تَفصيلِها بِبَيانِ

ذَكاءٌ وَحِرصٌ وَاِجتِهادٌ وَبُلغَةٌ

وَصُحبَةُ أُستاذٍ وَطولُ زَمانِ

13/09/2022

إعلان! إعلان!!. . إعلان!!!. .
تعلن إدارة هذه المدرسة المباركة بدأت بتسجيل الطلاب الجدد في قسمي الترتيل والتحفيظ ، فكل من يريد تسجيل أبنائه فالباب مفتوح ، واليلتقي معنا في عنوان التالي :
مكان؛- كوفر كابغا بقرب القنطرة أكاديمية نسرت
الوقت:-من الساعة الثامنة صباحا إلى الخامسة والنصف
الأيام : جميع أيام الأسبوع

Sanarwa!. Sanarwa!!. Sanarwa!!!
Hukumar wannan makaranta mai albarka na sanarda daukacin al’umma musulmi cewa tana daukan sababbin dalibai masu bukatar shiga islamaiyyah domin koyan alkur’ani da harshen larabci da karatukan addini. Ga duk mai bukata zai iya samun mu a adreshi kamar haka;-
Rana : Dukkanin ranakun sati
Lokaci :- tin daga 8:000.na safe zuwa 5:30 na yamma
Wuri:kafar kabuga kusa da underpass cikin makarntar nasara academy

Sai mun jiku ❤️👍🙏

Photos from ‎كلية النورين للدراسات الإسلامية واللغة العربية‎'s post 16/06/2022
09/06/2022

. Futowa ta farko
Lokacin da mai martaba sarkin kano alhaji aminu ado bayero yake mikawa dalibai allan zaiiayana

ALLAH YA TAIMAKI SARKI ✊

Photos from ‎كلية النورين للدراسات الإسلامية واللغة العربية‎'s post 09/06/2022

. Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah

Dukkan godiya ta tabbata ga Allah mai kowa mai komai sarkin da yake kaddara abinda yaga dama ga wanda yaga dama a lokacin da yaga dama, wanda ya kaddara wa wannan makaranta mai albarka yin bikin saukar alqur’ani mai girma a jiya laraba 8/6/2022, tsira da amincin allah su kara tabbata ga shuga annabin tsira alaihissalamu wassalat.
Muna godiya ga mai martaba sarkin kano uban kanawa ,alfaharin kanawa ,mai horo abi allah , Alh aminu ado bayero bisa karrama wannan makaranta da sanya mata ranar sauka kuma ya karramata da halartarsa mai albarka, muna addu’a allah ya sakawa masa da alkhairi ya biya bukatunsa ya jikan magabatansa, allah yaja zamaninsa.
Kuma muna godiya ga mai martaba sarki bisa gwangaje dalibai masu sauka da alkur’anai izu sittin sittin da fatan allah yakai ladana karatun da duk za’ayi ga ruhin mai martaba sarki marigayi, allah yakai ga ruhin mai babban daki.

Muna godiya ga dukkan mahalarta da fatan kowa yaje gida lafiya allah ya sakawa kowa da alkhairi.

Album 1

9/6/2022

08/06/2022

Muna maraba da bakinmu na kusa da Nesa dafatan yanda Allah ya kawo kowa lpy Ya maidashi gida lafiya

04/06/2022
27/04/2022

اللهم بلغنا ليلة القدر

27/03/2022

❤️❤️❤️ورتل القرآن ترتيلا ❤️❤️❤️

بسم الله الرحمن الرحيم
الحمدلله، والصلاة والسلام على رسول الله ،وآله وصحبه ومن والاه.
وبعد:
ن تلاوة القرآن الكريم وحفظه من أحب الأعمال الصالحة التي يتقرب بها العبد إلى ربه جل وعلا و ينال بها رضاه ، و لحفظ القرآن الكريم و المداومة على قراءته العديد من الفضائل و الثمرات فضلا عن الثواب العظيم لذلك ، فهو سبب لعيش حياة طيبة ودخول الجنة والنجاة من النار، و هو سبب للسعادة في الدنيا و الآخرة .

فوائد حفظ القرآن الكريم و ثمرات تلاوته :
أن في تلاوته اتباعا لأمر الله عز وجل الذي قال : (فاقرؤوا ما تيسر من القرآن) , و كذلك اتباعا لسنة النبي صلى الله عليه و سلم الحافلة برعاية كتاب الله تعالى و اكتنافه .
أن قارئ القرآن الكريم يثبت له الإيمان إن تلاه حق تلاوته لقوله تعالى : ﴿الَّذِينَ آتَيْنَاهُمُ الْكِتَابَ يَتْلُونَهُ حَقَّ تِلاَوَتِهِ أُوْلَـئِكَ يُؤْمِنُونَ بِهِ وَمن يَكْفُرْ بِهِ فَأُوْلَـئِكَ هُمُ الْخَاسِرُونَ﴾.
أن تلاوته سبب للفورز و الفلاح و الربح و النجاح في الدنيا و الآخرة , لقوله تعالى : ﴿إِنَّ الَّذِينَ يَتْلُونَ كِتَابَ اللَّهِ وَأَقَامُوا الصَّلَاةَ وَأَنفَقُوا مِمَّا رَزَقْنَاهُمْ سِرّاً وَعَلَانِيَةً يَرْجُونَ تِجَارَةً لَّن تَبُورَ﴾ .
أن الله تعالى أثنى على من يتلو آياته فقال تعالى : ﴿لَيْسُواْ سَوَاء مِّنْ أَهْلِ الْكِتَابِ أُمَّةٌ قَآئِمَةٌ يَتْلُونَ آيَاتِ اللّهِ آنَاء اللَّيْلِ وَهُمْ يَسْجُدُونَ﴾
و أن في كتاب الله تعالى هدى للناس وبينات من الهدى والفرقان .
و أن فيه الهداية و البشرى للمؤمنين بالأجر العظيم , قال الله تعالى : ﴿إِنَّ هَـذَا الْقُرْآنَ يِهْدِي لِلَّتِي هِيَ أَقْوَمُ وَيُبَشِّرُ الْمُؤْمِنِينَ الَّذِينَ يَعْمَلُونَ الصَّالِحَاتِ أَنَّ لَهُمْ أَجْراً كَبِيراً﴾ .
و أن حفظ القرآن و تلاوته سببٌ في نيل المسلم لشفاعة القرآن يوم القيامة.
يُعدّ خيراً من الدنيا وما فيها من نعيمٍ وملذّاتٍ.
و في ذلك نيل المسلم لمرتبة أن يكون من أهل الله وخاصّته من الناس.
و في كتاب الله تعالى الشفاء و الرحمة لقوله تعالى : ﴿وَنُنَزِّلُ مِنَ الْقُرْآنِ مَا هُوَ شِفَاء وَرَحْمَةٌ لِّلْمُؤْمِنِينَ وَلاَ يَزِيدُ الظَّالِمِينَ إَلاَّ خَسَاراً﴾ .

19/03/2022

تريد وأريد وما يكون إلا ما يريده الفعال لما يريد !!!!!
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuhu!
Muna bada hakuri ga kafatanin al’umma bisa sanarwa da muka futar a jiya ta saukar wannan makaranta, allah s.w.t ya kawo want sababi da ya jawo aka daga wannan sauka zuwa wani lokaci da fatan al’umma zasu yimana afwa bisa hakan domin haka mai duka ya tsara.
Da zarar an kammala shirye shirye zamu sake bada sabuwar sanarwa inshaallah .
Mun gode!!!🤲🖊🖊🙏

🖊🖊Sako daga : hukumar makaranta.

15/03/2022

.Alhamdulillah!! alhamdullah!!! alhamdulillah!!!.
BIKIN SUKAR ALKUR’ANI IS LOADING VERY SOON

Muna godewa allah subhanahu wa ta’ala da ya nuna mana wanan lokaci mai albarka, saura kiris mai martaba ya aiyana mana wannan rana ta farunciki, Dan haka tun yanxu mauna sanar da al’umma kuma muna miko budaddiyar gayya .

Da zarar a aiyana lokqci Zamu sanar . Allah ya Nina mana da rai da Lafiya

Want your school to be the top-listed School/college in Kano?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Telephone

Website

Address


Kabuga, Gwarzo Road
Kano

Opening Hours

Monday 01:00 - 17:00
Tuesday 01:00 - 17:00
Wednesday 01:00 - 17:00
Thursday 01:00 - 17:00
Saturday 08:00 - 17:00
Sunday 08:00 - 17:00