Usman Junaid Zakariyya

Usman Junaid Zakariyya

Share

Karantarwa tareda tunatar dajuna akan ilimin addini da sunnar annabi MUHD (SAW)

05/01/2026

سبحان الله و بحمده

05/01/2026

Salamu Alaikum Jama’a, Barkanmu da safiyar litinin din 2026...

Let's Go, wanda yayi maka kaima kayi masa...

03/01/2026

🌹🌹Manzon Allah S.A.W yace : Da ace dan'adam zai ringa tserewa arziqinsa kamar yadda yake tserewa mutuwa, da arziqinnasa ya riskeshi kamar yadda mutuwa take riskarsa.🌹🌹

Abu Na'im.

03/01/2026

⚫FA'IDARMU TA YAU⚫

▪️Ibnu sireen R.A yace : Zalinci ne ga dan'uwanka musulmi, ka ringa fadar mummunar dabi'arsa, kuma kana 6oye alkhairinsa.▪️

Alistizkhaar...8/562.

03/01/2026

💦Allah S.W.T yace { Kace haqiqanin masu asara sune wadanda sukayi asarar kawunansu da iyalansu a ranar alqiyama, ku saurara ku ji, wannan itace asara mabayyaniya}💦

03/01/2026

🟤JAN KUNNE GAME DA QIN HALARTAR SALLAR JUMA'A.🟤

🌹🌹Manzon Allah S.A.W yace : Ko dai wasu mutane subar dabi'ar qin zuwa sallar juma'a, ko kuma Allah ya tottoshemusu zukatansu, sannan su kasance daga cikin gafalallu.🌹🌹

Muslim

03/01/2026

♦️▪️Dolene ga mai hankali ya ringa tambayar kansa, a lokacinda yake gudun zafin duniya, ME YA TANADARWA ZAFIN LAHIRA DA WUTAR LAHIRA ?▪️♦️

02/01/2026

Daya daga cikin kyawawan magoya bayan Senegal a gasar AFCON da ke gudana a Maracco.

Me buƙatar magana da ita ya tuntuɓi number da ke comment section 👇👇

02/01/2026

Kada mu manta da salati ga fiyayyen a wannan rana me albarka

01/01/2026

Kai yanzu idan aka ce maka wannan bata da kyan hali kai kasan dole sai dai idan akasi aka samu wanda kuma normally daman ɗan adam ajizi ne 9 yake bai cika 10 ba. Allah ya kyauta.🙏

Want your school to be the top-listed School/college in Kano?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Website

Address


Kano