Yayin da ake fuskantar manyan ƙalubalen tsaro da s**a shafi wasu mutane daga waɗannan kabilun, yana da matuƙar muhimmanci a rarrabe tsakanin ayyukan ƙungiyoyin masu laifi da kuma ƙabilun gaba ɗaya.
Mafi yawancin Hausawa da Fulani ’yan ƙasa ne masu bin doka—manoma, yan kasuwa, malamai, da ma’aikata—waɗanda su kansu su ne babban abin da waɗannan ’yan fashi da ’yan ta’adda ke fada wa.
A Arewacin Najeriya da yankin Sahel, waɗannan al’ummomin sun fuskanci asara mai yawa, da s**a haɗa da lalata ƙauyukansu, asarar hanyoyin dogaro da kai, da kuma gudun hijira sakamakon wannan tashe-tashen hankula.
Masana tsaro da masu bincike sun nuna cewa akwai wasu dalilai masu sarkakiya da ke haddasa wannan rashin zaman lafiya, kamar:
: Karuwar hamada da ƙarancin filayen noma da ke haifar da rikici tsakanin manoma da makiyaya.
’ : Yawan talauci da rashin samun muhimman abubuwan more rayuwa a yankunan karkara.
: Kalubale wajen samar da tsaro a cikin manyan dazuzzukan da ƙungiyoyin masu laifi ke buya.
wata ƙabila baki ɗaya saboda laifukan wasu kalilan na iya rura wutar rarrabuwar kawuna a cikin al'umma, sannan yana kawo cikas ga ƙoƙarin hadin gwiwa da ake buƙata don magance barazanar tsaro da ke damun kowa.
Ibraheem Muhd Kdy
Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Ibraheem Muhd Kdy, Kaduna.
Muqaddas Abubakar Mkd
23/02/2026
THE ASSOCIATION OF YYPM, YANSHANA
Yanshana
Kumbotso Local Government Area
Date: 23rd February, 2026.
To:
His Excellency,
The Executive Governor,
Kano State Government
Government House, Kano.
*Request for Construction of Access Road in Yanshana Community*
Your Excellency,
We respectfully write on behalf of the Association of YYPM, Yanshana, under the leadership of the Chairman and Secretary, to humbly request the construction of our community access road, which is less than ten (10) kilometers in length.
The provision of a functional access road is essential for the development and wellbeing of any community. A good road network facilitates the smooth movement of people and goods, improves access to healthcare services, enhances educational opportunities, strengthens security response, and promotes economic growth.
Unfortunately, the absence of a properly constructed road in our community has resulted in serious challenges, including:
Difficulty in transportation, especially during the rainy season.
1. Economic hardship due to increased cost of movement of goods and services.
2. Delays in emergency and security response.
3. Hindrance to business and commercial activities.
4. Social and economic isolation of residents.
In view of the above, we humbly appeal to Your Excellency to kindly approve and facilitate the construction of this vital access road to improve the living conditions and economic activities of our people.
We pray for your continued success in the service and development of Kano State, and we remain hopeful for your kind intervention.
Thank you.
Yours faithfully,
Chairman
Association of YYPM, Yanshana
Secretary
Association of YYPM, Yanshana
Allah karama ka kusanci da masoyinka saw
26/01/2022
Idan Katuna Cewa Annabi Musa(AS)
Ya Daki Duste Da Sandarsa Sai Ga Ruwa Na Fita Daga Jikin Dutsen
Abun Yabaka Mamaki
'
Sai Ince Maka Lalle Adaki Dutse da Sanda Yafitarda Ruwa abun Mamakine
Amma Mafi Girman Mamaki Shine Fitar Ruwa K**ar Daga Bakin Fanfo
Daga 'Yan Yatsu Shine Mafi Ban Mamaki Da Ban Al'ajbi
Idan Kaga Cewa Annabi Ibrahim(ASW)
Allah Yarikeshi Badadinsa Kaga Girman Lamarin
Lalle Ba Shakka
Allah Yariki Bawansa Badadinsa Bakaramin Girman Lamari bane
To Amma Mafi Ban Mamaki Da Girman Lamari Shine Wanda Allah Yarikeshi HABIBINSA
Idan Ka karanta Cewa Annabi Sulaimanu(AS)
Allah Yabashi Mulkinda Ya Mulki Mutane Aljannu
Dabbobi Kwari Tsuntsaye
Kayi Mamaki Da Wannan Girma
Sai Ince Maka Babu Shakka Allah yafifita shi Daya bashi Irin Wannan Matsayi
To Amma Shi Mulkinsa Iyakar Kasa Ne Kuma Iyakar Mutane Da Aljanune Da Kwari Da Dabbobi
Bai Mulki Bishiyoyiba
yakira Aljani Yazo
To Amma bai Kira Bishiya tazoba
Yaji Maganar Tururuwa Amma Bai Yi Magana Da Kashin Akuya Dafafeba
Ya Aiki Alhuda Huda Amma Bai Aiki Jakiba
Idan Kayi Mamaki Da Girman Wanda Allah Yabashi Matsayin Tafiya Asaman Iska
Yayi Tafiyar Watanni Awuni Daya
Sai Muce Maka Lalle Akwai Mamaki Cikin Wannan
Amma Mafi Ban Mamaki Shine Wanda Yaketa Sama Yaje Har Inda Babu Sama Babu Kasa Bare Ace Sama Yahau
Yaje Inda Babu Iskar Bare Ace Iska Tatafiyardashi
Yaje Inda Babu Aljanu Babu Mala'iku Bare Ace Aljani Ko Mala'ikane Ya Daukeshi Yatafiyar Dashi
Cikin Mafi kusa da kankantar lokaci yaje yadawo
Idan Kace Kana Mamakin Allah Yahalicci Annbinsa Adamu(AS)
Da Hannunsa yabusamasa Rai Dahannunsa
Na Kudra Hannunda yadace dashi Ya Kuma Zabeshi
Sai Ince Maka AGanina Mafi Girman Mamaki Shine Wanda Allah Yahalitta Daga Haskensa
Tunbabu Hasken babu Duhu
Ba Adamun Ba Ruhin
Idan Kayi Mamakai Da Cewa Wani Daga Bayin Allah Yana Warkadda Makafi Da Tada Rai Bayan Ya Mutu
Mafi Girman Mamakai Shine Wanda Yake Cewa Anfasa Mutuwar Atashi
Tashi Na Lokaci Mai Tsawo Yayi rayuwa Mai Tsawo Wanda aka tadan
Assalatu Wassalamu Alaika ya Nurullahi SAWW
Cigaban Fathu Makkat
Allahumma Salli Ala Sayyidina Muhammadu
Wa Alih Muhammadu. Fil Awwalina
Wal Akhirina. Wafiy Mala'IL A'alah
ILah Yau Middeen
Amma Ba'ad
Bayan Salati Ga Shugaba Saww. Da Iyalan Gidansa
K**ar Dai Yanda Yagabata
Abaya Wani Bawan Allah Yayi Min Tambaya Akan Inyi Masa Karin Bayani Akan Fathu Makkata
Alhamdulillahi. Na Kawo Masa Agurguje Amatsayina Na Dan Karamin Almajiri. Sai Natsaya Inda Zan Iya Tsaywa. Sai Wasu S**a Matsa Ai Sai Naci Gaba
Toh Ni Kuma Naga Tunda Ai Kin Na Manzon Rahma(SAWW)ne
Ni Kuma Duk Inda Ai Kin Manzon Allah Saww Yake Bana Son Ace Anbarni Abay. Sai Na Amsa Da Insha Allah Zanci Gaban Innasamu Dama
To Gashi Allah Yabani Dama Zan Dan Kara Abinda Ya Sauwaka Insha Allahu. Ya Allah Kayi Min Jagora
Kawanke Kirjina. Kasanya Min Haske Acikin Duk Kan Lamurrana
Dalilin Samuwar Annabinka
Annabi Muhammadu Rasulullahi Saww
Ga Cigaban K**ar Dai Yadda Ya
Gabata
Abaya Muntsaya Inda Annabi Saww
Yake Yiwa Abu Sufyan Tayin Muslunci
Munji Inda Yake Cewa Dashi ”Ya
Abu Sufyana. Yanzu Lokaci Baiyi Ba Da Zaka Shaida Babu Abin Bautawa Da Gaskiya Sai Allah Madaukakin Sarki ba?
Abu Sufyana Yace Uwa Da Ubana
Fansa Agareka Ya Mai Girma Da Daukaka. Wallahi Nayarda Da Da Wani Allah Tare Da Allah Da Ya Amfanardani Da Ban Wulakanta Haka ba
Wato Yana Nufin. Lata Da Uzza Da Manata Duk Karyane. Dan Kuwa Da
Ace Suma Abin Bautawane Da Gaskiya Da Bai Wulakanta Hakaba
Manzon Allah Saww Yace To Ya Abu Sufyana. Yanzu Lokaci Bai Yiba Da Zaka Shaida Ni Manzon Allah Ne b?
Allahn Nan Da Kayarda Baya Da Wani A Tare da Shin bazaka Shaida Ni Manzonsa Bane. Shine ya Ai Koni Izuwa Gareku Da Littafinsa Mai Tsarki Domin Yi Muku Bushara. Da Kuma Yi Muku Gargadi Ba?
Sai Abu Sufyanu Yace Uwata Da Ubana Fansa Agareka Ya Mai Girma Da Daukaka. Amma Dai Inshaida Kai Manzon Allah Ne. Gaskiya Acikin Wannan Akwai Wani Abu Azuciyata
Wato Akwai Kokonto Akan Hakan
Sai Abbas. Yace Kai Conka Ya Aba Sufyanu. Yanzu Bazaka Shaida Da Kalmar Gaskiyaba Har Sai Ansare Wuyayenka? Ka Shaida Da Kalmar Gaskiya Ya Kai Abu Sufyana
Awata Ruwayar Kuma Sayyidina Umar Da Yaji Abinda Abu Sufyana Yafada. Nacewa Shifa Acikin Cewa Muhammadu Manzon Allah Saw Ne Gaskiya Yana Da Shakka Akan Hakan Zuciyarsa Tana Da Kokonto Acikin hakan
Sai. S Umar(Rta) Yace. Da Ace Ansare Wannan Wuyayen Naka Andatse Wannan Kannaka Mai Tauri Da Ta Kokonto Takare
Anan Dai Manzon Allah Saw Yaraba
Wannan Gardama Yace Da
S Abbas(Rta). Ya Abbas Kaje Da
Abu Sufyana. Saman Hanyarmu Ta Shiga Makka. Kuhau Kanduste Ta Inda Rundunar Allah Zata Wuce. Yaga Rundunar Allah!
S. Abbas. Yace Ya Rasulullahi Saww
Bayan Abu Sufayana Yafita. Yace
Kasan Abu Sufyana Mutumne Mai Son Shugabanci. Akwaishi Akwai Son Girma
Kadan Yi Masa Wani Abu Acikin Mutanansa Na Girmamawa Gareshe
Wanda Zai Zama Dau Kakane Wanda Zai Sanya Yaji Dadi Har Zuciyarsa Ta Sauko Tayi Sanyi!
Manzon Allah Saww. Yace Na'am
Kaje Duk Wanda Yashiga Gidan Abu Sufyana Ya Aminta(Wato. Ya Tsira).
Kuma Duk Wanda Yashiga Masallaci Shima Ya Aminta(Ya Tsira)
Kuma Duk Wanda Ya Shige Gidansa Ya Kulle Shima Ya Aminta(ya Tsira)
Sai S**a Fita S**a Tafi Har S**aje Wajen Dutsi Ta Inda Manzon Allah Saww Da Rundunarsa Zasu Wuce
Suna Nan Akan Dutsen Sai Ga Rundunar Allah. Ta Wagar Sahabbai
Cikin Shiga Ta Jarumai Sadaukanta
Sai Abu Sufyana Yace Ya Abbas Su Wanene Wannan?
S Abbas. Yace Ya Abu Sufyana
Wannan(BN. SULAIMUN). Ne
Chan Bayan Wannan Runduna Ta
Sulaimin. Ta Wuce. Sai ga Wata Rundunar Itama Daban
Abu Sufyana Yace. Ya Abbas. Wannan Kuma fa Suwane ne?
Abbas Yace. Ya Abu Sufyana. Wannan Kuma(Bn ASLAM)Bayan
Qabilar Aslsm Tashude. Sai Kuma Ga Wata Bayanta
Nan Ma Abu Sufyana Yace Ya Abbas. Suwanene Sukuma Wannan?
Abbas Yace Wannan (Bn. Juhainat. Ne
Bayan Juhainat Sun Wuce Suma
Sai Ga Rundunar Shugaban Farko Da Karshe.
Jagoran Jagorori
Shugaban Iya Tsari.
Shugaban Masu Hikima.
Sarkin Adalci Da Hakuri
Sarkin Tausayi Da Adalci
Yana Zagaye Da Sahabbansa
Da Muhajuruna. Da Ansaru
Babu Abinda Kake Hange Sai Kwalkwali.
Kwalkwali sai Salki Yakeyi
Sai Abu Sufyana Yace. Ya Abbul Fadhli Suwanene Wancen Su Kuma?
S. Abbas(Rta)yace Manzon Allah Saww Ne
Muhammadu Dan Abdullahi(Saw)
Tare Da Muhajirai. Da Ansar
Sai Abu Sufyana Yace. Ya” Abbul Fadhli. Hakika Mulkin 'Dan 'Dan Uwan Nan Naka Yagirma
Sai. S Abbas. Yace Kaiconka Ai Wannan Ba Mulki Bane. Annabtace.
Sai Yace Na'am Barashi Hakanma Nayarda
(Wato Koma Dai Mezakace Nayarda Amma Dai Girmansa Yakai Girma)
Shi Duk Yarude Saboda. Yaga Isa
Yaga Cika. Yaga K**ala. Yaga Tsari
Yaga Iya Jagoranci.
Ya Ga Rundunar Allah Akar Kashin jagorancin Jakadan Allah
Masanin Allah.
Sirrin Allah. Habibin Allah
Dan Gatan Allah. Ajiyar Allah
Ka Isarda Gaskiya Ayau Ga Mutanan Ka
Sai S**ayi Gaggawa S**a Fita Har S**aje Makka Suna Masu Yin Sauri
Sai Yaje Ma Sallaci. Shi Abu Sufyana.
Yana Mai Shela Yana Cewa ya Ku Taron Kuraishawa. Wannan Muhammadu Ne Ya Zo Muku Da Abinda Yazo Dashi Acikinku Sai S**ace Minene Shi?
Abu Sufyana Yace. Duk Wanda Yashiga gidana Amintaccene (Yatsira)
Sai S**ace Kaiconka. To Menene Zai Amfanemu Da Shiga Gidanka?
Sai Yace Duk Wanda Yashiga Masallaci. Ya Aminta
Kuma Duk Wanda Yashige Gidansa Ya Kulle. Shima Ya Aminta
Manzon Allah Saww
Asaman Hanyarsa Tazuwa Makka
Mutanen da Yahadu Dasu Akwai
Abu Sufyana Ibn Haritht Ibn Abdulmudallibi. Dan Amminsa(SAWW)
Da Dan Uwansa(SAW)Awajen Shayarwa Daga Halimatussa'adiyyat(Rta)
Atare Da Abu Sufyana Ibn Haritahat
Akwai 'Dansa Ja'afaru. Da Abdullahi Ibn Abi Umayyatal Makzumiy
'Dan Atikatu Bintu Abdul Mudallibi
Shine Dan Uwan Ummu Salmat.
Matar Manzon Allah Saww. Wajen Babanta.
Li'anna Ammha Atikat Bintu Ameer Bin Qais:
Yaqulu Anallazina Kanu Yashbihuna Nabiyyi(SAWW)
Ja'afaru Ibn Abi Abidalib
Da Hassan Ibn Aliy
Da Qathim Ibn Abbas
Da. Abu Sufyana Ibn Haritha
Shi Abu Sufyana Dan Haritha
Yana Daga Mawaqan Zamaninsa
Abu Sufyana ibn Harithat. Tare Da Wanda Suke Tare Dashi Sunhadu
Da Manzon Allah Saww. Awani Guri Tsakanin Makka. Da Madina
Karin Haske. Yan Uwa Masu Karatu
Shifa Wannan Abu Sufyana Din Da Nake Magana Yanzu. Bafa. Abu Sufyana Ibn Harbin Ba.
Sarkin Makka Na Zamanin Wanda S**aje Wajen Manzon Allah Saww Tare Da Abbas. Bashiba
Wannan Abu Sufyana Ibn Harithat
Ibn Abdul Mudallibi. Ne Ina Fatan Angane Banbancinsu?
Toh Sai Abu Sufyana Ibn Harithat. Yanemi Ya Gana Da Manzon Allah Saww
Sai Yayi Kamun Kafa Da
Uwar Muminai. Ummu Salmat(Rta)
Ummul Salma. Tazo Tace Ya Manzon Allah Saww 'Dan 'Dan Uwankane.
Wa Ibn Amatika.
Wa Sahrika, Keson Ganinka
Sai Manzon Allah Saww Yace.
LAHAJATALLIY BIHIMAa.
WA AMMA IBN AMMIY. FAHTAK ARDHIY
WA AMMA IBN AMMATIY. WA SAHRY FAHUWAL LAZIY. QALA BIMAKATA. MAQALA: YA'ANI QAULUHU
Wallahi La Amanta Bika Hatta Tatakhiza Salmii. ILassama'I
Fata'araja Fiyhi Wa Ana Anzir
Thumma Ta'atiy Bisak Wa Arba'at Minal Mala'ikati Yashhaduna
An Nallah Arsalak!
Wato Shi Wannan Abu Sufyan Din Ibn Haritha. Afarkon Lamari Ya Cutarda Manzon Allah Saww Cutarwa
cutarda Manzon Allah Saww Tasa Har Abin Ya Zauna Masa Arai.
Mukalli Duk Irin Cutarda
Abu Sufyana Ibn Harbin Yayiwa Annabi Saww Bai Sanya Yace Bai Da Bukaqatarsa Ba
Amma Ga Wannan Kai Tsaye Annabi Saw Yace Baya Da Buqatar Ganinsa. Duk Da Yanemi Yaga Annabin Saww
Sai Annabi Saww Yace A'a Bana Da Buqatar Ganinsa. Domin Shine
Fa Yafadi Abinda Yafada Amakka
Wannan Abu Sufyanan. Shine Wanda Yazo Ya Samu Manzon Allah Saww
Amatsayinsa Na Dan Uwansa
Yace Dashi Ya Muhammadu (SAWW)
Ni Bazanyi Imani Da Kai Ba. Har Sai Naga Ka K**a Sama Da Hawa. Ina Kallonka. Har Kashige Cikin Sama. Indai Na Ganinka. Kashige Cikinta
Ya Ce Kai Koma Dai Kakama Saman Ka Hau Katafi Ina Kallonka Har Ka Kule Acikin Saman Na Dai Na Ganinka. Bazanyi Imani Da kai Ba
Yace. Har Sai Ya Ganshi Da Mala'Iku Guda(4)Sunyo Masa Rakiya Daga Allah Suna Bada Shaidar Cewa Lalle Kai Dan Ai Ken Allah Ne Allah Ne Ya Ai Koka.
Ya Kuma Cewa Kai Koma Duk Kashiga Cikin Saman. Ina Kallonka Har Ka Bata Na Dai Na Ganinka
Yace Kai Koma Kaje Kadawo Da Mala'ikun Guda(4)Suna Shaidawa Cewa Kai Dan Ai Ken Allah Ne Ba Zanyi Imani Da Kaiba Sai Nayi Shawara
Wannan Abin Dayayiwa Manzon Allah Saww
Lalle Manzon Allah Saww Yaji Zafinsa.
Wani Abu Ko. Wata Magana Bata Taba Zaunawa Manzon Allah Saww Irin Wannan Maganar Ba
Bakuma Komene Yajaza Hakan ba Sai Kasancewarsa Dan Uwansa Najini Wanda Zai So Ace Yasamu Kubuta
Ace Ya Tsira. Ace Ya Kubuta. Amma Ga Irin Kalamanda Yagaya Masa
Toh Shine Ayu Da Yaga Babu Mafita Sai Ya Ke Neman Tsira. Yake Neman
Ayi Masa Iso.
Sai Ya K**a Kafa Da Matar Manzon Allah Saww
Sai Manzon Allah Saww Yabata Labarin wannan Lamari Ya Kuma Ce Lalle Baya Da Bukatar Ganinsa
To Da Yaji Wannan Labarin Cewa Ai Manzon Allah Saww Yayi Fushi Dashi harma Ta Kai Baya Son Ganinsa Ba Ya Da bukaytar Ganinsa
Sai yace Wallahi Ko Dai Muhammadu (Saww)
Yayi Min Iznin Ganinsa Yabani Damar Ganinsa Ko Kuma In K**a Hannuwan Yaran Nan Inshiga Sahara Dasu. Wato Daji
Inshiga Daji Da Su. Inyi Tatafiya. Har Kishirwa Da Yunwa Su Kashemu
Saboda Babu Amfanin Rayuwarmu Ace Baya Da Buqatarmu
Sai Wannan Labarin Yariski Manzon Allah Saww
Labari Yazowa Manzon Allah Saww Cewa Ai Kuwa. Abu Sufyana Ibn Harithat. Yace Zai K**a Hannun Yaransa Yashiga Daji Har Kishi Da Yunwa Su Kashesu
Dayake Shugaban Adalaine
Sugaban TausÀyine Ga Halittu
Rahmar Allah Ne Gabayin Allah
Mai Son Kowa Da Kowane
Baya Bukatar Wani Daya Daga Al'ummarsa Yasha Wahala
Ko Ya Hallaka. Sai Yace A'a Aje Akirashi Yazo Nayi Masa Izni. Yazo
Sai Kuwa Yazo Yana Zuwa Ya Muslunta. Har yarerawa Shugaba Saww Waqa Bayan Musluntarsa
Sai Dai Wannan Bazan Samu Damar Kawo Baitocin Waqarba. Saboda Yawan Rubutun
Alokacinda Abu Sufyana Ibn Harithat. Zai Shiga. Ayayinda Manzon Allah Saww YAyi Masa Izni
Sai Imam Ali(Kw)Yace Da Abu Sufyana. Kace Da Shi Abinda Yan Uwan Yusuf S**ace Da Dan Uwan
Yusuf(Asw)
TALLAHI LAQAD ATHRAKALLAH ALAINAA WA INKANU LAKHADHI'IYN
Da Abu Sufyana Ibn Harisat. Yafadi Hakan Sai Manzon Allah Saww Yace
LA TATHRIYBA ALAI KUMUL YAWWAM YAQFIRULLAHU LAKUM WAHUWA ARHAMURRAHIMIYN
(Sadaqallahul Azeem)
Yan Uwa Abunfa Dayawa. Gaskiya Zan Tsaya Anan Ayimin Afuwa
Da Hakan Sai Abinda Dama Tabada
Inda Halin Acigaba Zancigaba
InKuma Bansamu Damaba
Sai Muce Allah Yahadamu Da Shugaba Saww Akowane Lokaci
Allah Yakara Mana Son Wanda Allah Yake So
Wanda Allah Yake Kishi.
Wanda Allah Yake Alfahri. Dashi.
Wanda Allah Yake Kunya. Sayyadina Muhammadu Rasulullahi Saww
Ya Allah Kura Kuranda Nayi Saboda Karancin Ilimi Kayafemin.
Ya Allah Abinda Nafada Dai Dai Saboda rahmarka Da Falalarka. Kalillinka Ladar Duk Wanda Yakaru Ya Kumayi Farinciki Ga Kakannina
Wanda S**a Haifi Iyayena.
Wanda S**a Rigamu Gidan Gaskiya
Alfarmar Sayyidina Muhammadu Rasulullahi Saww
Ya Allah Kakara Mana Ilimi Da Fahimta
Ya Allah Ka Yalwata Nemanmu
Ya Allah Ka Wadatamu Da Ilimi Mai Yawa Mai Albarka. Bana Jayyaba
Da Dukiya Mai Yawa Mai Albarka Ta Tai Mako.
Wacce zamuyi Hiidma. Dominyiwa Annabinka Saww
Da Yiwa Muslunci Da Musulmai Hidima
Alfarmar Sayyidina Muhammadu Rasulullahi Saw
Nine. Naku Mai Kaunarku.
Masoyin Shugaba Saww
Muhammad Sani Abs
NIMA
SAYYADINA MUHAMMADU RASULULLAHI SAWW NAWANE
Anruwaito Daga Dan Abbas(Rta)
Cewa. Ayayinda Aka Haifi Manzon Allah Saww
(Muhammadu Rasulullahi Dan Abdullahi)
Sai Aka Sanya Hijabi Tsakaninsa Da Mahaifiyarsa (Sayyadatuna Aminatu(Asw)
Wato Aka Boyeshi Daga Ganinta
Sa'a(3)
Sa'a(1) Aka Bijirar Dashi Ga Ahlinsamai. Domin Su Sanshi Da Suffarsa. Da Sunansa Da K**an Ninsa
Sa'a(1)Aka Bijirar Dashi Ga Ahlin Kassai. Domin Su Sanshi da Suffarsa Da Sunansa Da K**an Ninsa
Sa'a(1)Aka Bijirara Dashi Ga
Annabawa Dubu Dari. Da Dubu AShirin. Da Dubu Hudu(124,000)
KULLUHUM QAD AMANU BIHIY
THUMMA RUDDUHU ILAH UMMIHIY)
Ma'ana Duk Kansu Annabawan Su(124,000)S**a Bada Gaskiya Dashi S**ayi Imani Da Shi
Wato S**a Bada Gaskiya Dashi S**a Sallama Masa.
Sannan Aka Mai Doshi Ga Mahaifiyarsa. Sayyadatuna Aminatu(Asw)
Sai Kasa Tace Muhammadu(SAWW)
Nawa Ne
Domin. Dagani Yake. Kuma Asamana Zai Zauna.
(Hmmm Ni Kuma Muhammad Sani Abs Mai Rubutun Nace Hattara Dai Kasa
(Kece Daga Muhammadu(SAWW)
Ba Muhammadu(SAWW) Bane Daga Ke)
Sai Buraqa Tace Muhammadu(SAWW) Nawane.
Domin Nine Abin Hawansa
Sai Al Arshi Tace Muhammadu(SAWW)Nawa Ne
tace
LI ANNI MAQA MUHUL MAHMUDU
Sai Mai Gabadaya Mai Kankat
Wato. Allah Madau Kaki. Yace
Muhammadu(SAWw)Nawane
Domin Ni HABIBINSANE.
Shima
HABIBI NANE
Allah Yace.
AF'ALU LAHU KULLAMA YURIYDU
WA U'UDIYHI KULLU MAA YASHTAHIY
Ni Kuma Muhammad Sani Abs. Nace Ni Ma
Muhammadu Rasulullahi Saww Nawa Ne
Domin Masoyinane.
Abin Kaunata ne
Abin Alfahrina ne
Abin Tunanina Ne. Shine. Burina
Shine Muradina. Shine Abin Da Nake Nema
Shine Ai Kina Kullum Dashi Nake Kwana Dashi Nake Tashi
Bani Da Buri Sai Nashi
Bani Da Ai Ki Sai Nashi
Bani Da Tunani Sai Nashi
Babban burina Zama Dashi
Babban Sahaukina Son Ganinsa
Bani Da Buri Sai Na Sonshi
Bani Da Shauki Sai Nashi
Bana Son Jin Kowa Sai Shi
Bana Son Ganin Kowa Sai Shi
Bana Son Tuna Kowa Sai Shi
Bana Son Yin Kome Sai Nashi
Bana Burin Zama Da Kowa Sai Shi
Bana Alfahri Da Kowa Sai Shi
Babu Wanda Nake Nema Wajensa Sai Shi
Babu Mai Tai Makona Sai Shi
Babu Mai Tausayina Sai Shi
Babu Mai Cetona Sai Shi
Babu Wanda Ya Kubatardani Sai Shi
Babu Wanda Nake Kira Ya Amsamin Nan Take Sai Shi
Babu Wanda Ya Tsamardani Daga Hallaka Sai Shi
Babu Wanda Yake Sona So Na Gaskiya Sai Shi
Babu Wanda Zanso Banyi Nadamaba Sai Shi
Babu Wanda Na Yarda Da Shi Sai Shi
Babu Wanda Nake Ganin Yafi Kowa Yafi Kome Sai Shi
Babu Wanda Zai Iya Hakuri Dani Sai Shi
Babu Wanda Zai jure Da Bani Bani na Sai Shi
Babu Wanda Yake Da Tsabar Tausayi
Saishi
Babu Mai Madarar Adalci
Madarar Jinkai
Madarar Rahma Sai Shi
Don Haka Nake Sonshi
Nake Kaunarsa
Nake Kuma Ganin Ya Chancanta Dasona
Da Kaunata Da Shaukina
Don Haka Muhammadu Rasulullahi Saww Nawane
Bana Kowa ba
Ya Allah Kabarni Da Abina
Abin Kaunata Abin Alfahrina
Sayyadina Muhammadu Rasulullahi Saww
Don Tsarkin Soyayyarda Ketsakaninku
Dashi SAWW Ameeen
Ya
Arrahmarrahimina
Matsayin Kida. Da Waqa A Muslunci
Tattaunawarmu Da Wani Dan Izala
YABO DA GODIYA SUNTABBATA GA ALLAH MADAUKAKIN SARKI GWARGWADON YADDA YA YABI KANSA DA KANSA
YA ALLAH KAYI TSIRA. DA AMINCI
GA MANZONKA ANNABIN ANNABAWA. SHUGABAN FARKO DA KARSHE GWARGWADON MATSAYINSA DA GIRMAN QADRINSA AWAJENKA
DA ALAYANSA DA SAHABBANSA,
DA WANDA S**A BISHI HARZUWA RANAR SAKAMAKO
Bayan Haka
Ni Muhammad Sani Abs
Na Kasance Ina Cikin Tafiya Da Niyyar Inje Wajen Neman Abincine
Wato Inda Nake Sana'ata Ko Ince Kasuwanci. Sai Na Hadu Da Wani
Dan Izala Bayan Mun Gaisa. Dai Dai Wani Shagon Mai Photo Sai Naga Hotonan Wasu Wanda Nasansu Ajikin Kofar Shagon Sai Nace Wai Su Wanane Nan Haka ? To Dama Suna Cikin Zagayen Mauludin Annabi Saww Akayi Hoton. Sai Yace Sune
Kagansu kai Daganin Wannan Kasan Bai Halattaba
Nace Meke Bai Halattaba ?
Yace Kida Da Waqa!
Nace Ahaba Bai K**ata Kafadi Hakan Ba
Sai Yace Haba Muhammad Sani Ai Bai Halattan Bane
Sai Nace Subahanallahi. Kasan Kuwa Ma'anar Abu Bai Halattaba?
Ma'anarsafa Haramun Ne! Kuma Kasan Illar Haramta Abinda Allah Bai Haramtaba Kuwa!? To Kasani Duk Wanda Ya Harmta Abinda Allah Bai Haramtaba. Ko Wani Ya Haramta Masa Abinda Allah Bai Haramtaba Kuma Yanajin Harmcin Abin Ya Kafirta
Sai Yace Ai Shi Yaji Malamaine Sunfada
Kuma Bari Zan Zoma Da Karatun Wani Malami In Turamaka Kaji!
Nace A'a Bana Sonji Saboda Kasani Shi Malami. Yana Iya Fadar Son Ransa Wani Malamin Dan Karyata Abinda Bahaka Yakeba Musamman Malamanku. Saboda Su Akullum Yan Nuna Iyawane!
Amma Ni Ina Da Hujja Akan Hakan Daga Litattafn Magabata. Cewa Waqa Baharamun Bace. Kida Ba Haramun Bane
Sai Dai Kasani Shi Kida. Da Waqa K**ar Hukuncin Kwalbane! Wato kwalba akaran kanta bata da Hukunci. Sai Abinda Aka Zuluba. Acikinta. Idan Anzuba Giya To Kwalbar Giyace. Yanzu Ta Haramta
Idan Anzuba Lemu. Ko Ruwa Yanzu Kwalbar Lemuce. Ta Halatta
To Haka Waqa. Ko Kida Yake. Menene Acikin waqar Zambo. Idan Zanbone. Ko Batsa. Haramunne
Idan Yabone. Ko Kirari. Ya Halatta Muddin Bai Hada Da Saboba
Hujja Akan Halaccin Waqa Kuwa Kaje Kasameni Shago. Ko Kuma Inbaka Abinda Ya Sauwaqa
YA Zo Acikin Littafin. Muhammadur Rida. Wato
MUHAMMADUR RASULULLAHI SAWW
Yace Alokacinda Manzon Allah Saww Yayi Hijra Daga Makka Zuwa Madina
Ayayinda Manzon Allah Saww Yaje Madina. Alokacinda Yafara Da Ginin Masallacinsa Mai Albarka. To Alokacinda Yake Ganin Masallacin Da Shi Da Sahabbansa Suna Dauko Tubali. Su Sahabban Manzon Allah Saww Sunayi Suna Waqa Suna Cewa
ﻫﺬﺍ ﺍﻟﺤﻤﺎﻝ ﻻﺣﻤﺎﻟﺨﻴﺒﺮ ~ ﻫﺬﺍ ﺃﺑﺮﺭﺑﻨﺎ ﻭﺃﻃﻬﺮ
Sai Manzon Allah Saww Ya Amsa Musu Da
ﺇﻥ ﺍﻷﺟﺮﺃﺟ ﺮﺍﻷﺧﺮﺓ. ~ ﻓﺎﺭﺣﻢ ﺍﻷﻧﺼﺎﺭ ﻭﺍﻟﻤﻬﺎﺟﺮﻩ
Kaga Alokacinda Suke Wannan Waqar Manzon Allah Saww Yana Cikinsu Bai Hanasu Ba. Sai Ma Ya Mai da Musu Amsa Mai Dadi Mai Faranta Rai
Haka Ma Ya Inganta Daga Sayyidatuna A'ishatu(Rta)tace Alokacinda Manzon Allah Saww Ya Tunkaro Madina. Zai Shiga Sai Mata Da Kana Nan Yara S**a Tareshi.
Bayan Dama Dai Su Mazajen Masu Karfi Matsa Majiya Karfi Ja Rumai. Da Manyan Masu Kudin Garin Da Masu Fada Aji Nagarin Sun Tareshi Cikin Shigar Yaki Tun Abayan Gari S**a Taroshi S**a Bishi Chan Cikin Daji S**a Taroshi
Shine Sayyida Aisha Tace. Mata Da Kanan Yara Sukuma Sai S**a Tareshi Da Kayan Kina Suna Kida Suna Waqa Suna Cewa
ﻃﻠﻊﺍﻟﺒﺪﺭ ﻋﻠﻴﻨﺎ. ~ ﻣﻦ ﺛﻨﻴﺎﺕ ﺍﻟﻮﺩﺍﻉ
ﻭﺟﺐ ﺍﻟﺸﻜﺮ ﻋﻠﻴﻨﺎ. ~ ﻣﺎﺩ ﻋﺎ ﻟﻠﻪ ﺩﺍﻉ
ﺃﻳﻬﺎ ﺍﻟﻤﺒﻌﻮﺙ ﻓﻴﻨﺎ. ~ ﺟﺌﺖ ﺑﺎﻷﻣﺮ ﺍﻟﻤﻄﺎﻉ
Wannan Waqar Da Kidan Duk Dalibin Ilimi. Kai Duk Dan Yaronda Yake Zuwa Islamiyya Indai Ana Karanta Sira. A Islamiyyar Sai Ya San Wannan Saboda Littafin Sira Na 1. Na Yara yan Islamiyya Yazo Dashi
Haka Kuma Manzon Allah Saww Yana Da Mawaqa Wanda Duk Masanin Tarihin Muslunci Ya San Da Su
DAGA CIKINSU AKWAI,
(1)HASSANU BIN THABIT
(2) KA'ABU BIN MALIK
(3) ABDULLAHI BIN RAWAH(Rta)
Wannan Duk Sahabban Manzon Allah Saww Ne. Kuma Mawqan Manzon Allah Saww Daga Cikinsu Ma Akwai Wanda Annabi Saww Yayankewa Hukuncin Kisa Tadalilin Waqa Yasa Annabi Saww Yayafe Masa. Akwai Wanda Annabi Saww Yabashi Kyautar Mala'ika Jibrilu Asw
Cewa Duk Sadda Zaiyi Waqa Jibrilu Zai Tai Makamsa Idan Yakakare
Haka Nan Daga Cikinsu Akwai Wanda Annabi Saww Yayiwa Kyautar Aljannah
Akwai Daga Mawaqan Annabi Saww wanda Annabi Saww Yayi Masa Kyautar Zama Dashi A Aljannah
Akwai Wanda Annabi Saww Yayi Masa Addu'A Saboda Waqarda Yayiwa Annabi Saww Yashekara Dari Da Ashirin(120)Hakurinsa ko Daya Bai Fadiba
Hujja
ﺟﺎﺀ ﻓﻲ ﺳﻴﺮ ﺃﻋﻼﻡ ﺍﻟﻨﺒﻼﺀ:
ﻗﺎﻝ ﺍﺑﻦ ﺳﻴﺮﻳﻦ ﻛﺎﻥ ﺷﻌﺮﺍﺀ ﺃﺻﺤﺎﺏ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺣﺴﺎﻥ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ
ﻭﻋﺒﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻦ ﺭﻭﺍﺣﺔ
ﻭﻛﻌﺐ ﺑﻦ ﻣﺎﻟﻚ
Fassara
LALLAI YAZO CIKIN WANNAN LITTAFI MAISUNA (A'ALAMUN NUBLA'I)
IBN SIRRINA YANA CEWA YAKASANCE MAWAQAN
ANNABI (SAWW) SUNE
HASSANU BIN THABIT
DA. KA'ABU BIN MALIK
DA. ABDULLAHI BIN RAWAH(Rta)
Sannan Kuma
ﻗﺎﻝﻋﺒﺪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺑﻦ ﻛﻌﺐ ﻋﻦ ﺃﺑﻴﻪ ﺃﻧﻪ ﻗﺎﻝ: ﻳﺎ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻗﺪ ﺃﻧﺰﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻲ ﺍﻟﺸﻌﺮﺍﺀ ﻣﺎ ﺃﻧﺰﻝ،
ﻗﺎﻝ ﺇﻥ ﺍﻟﻤﺠﺎﻫﺪ ﻣﺠﺎﻫﺪ ﺑﺴﻴﻔﻪ. ﻭﻟﺴﺎﻧﻪ
ﻭﺍﻟﺬﻱ ﻧﻔﺴﻲ ﺑﻴﺪﻩ (ﻟﻜﺄﻧﻤﺎ ) ﺗﺮﻣﻮﻧﻬﻢ ﺑﻪ ﻧﻀﺢ ﺍﻟﻨﺒﻞ
ABDURRAHMAN DAN KA'AB(Rta)
YACE DAGA BABANSA KA'ABU
YACE: YA ANNABIN ALLAH(SAWW)
LALLAI ALLAH YASAUKAR DA ABUNDA YASAUKAR AKAN MAWAQA,
SAI YACE MUJAHIDI YANAYIN JIHADINE DA TAKOBI KUMA DA HARSHENSA. NARAN TSE DA WANDA RAINA YAKE HANNUNSA ABINDA KUKE JIFANSU DASHI TAMKAR YAYYAFIN RUWAN KIBIYANE.
ﻗﺎﻝ ﺍﺑﻦ ﺳﻴﺮﻳﻦ ﺃﻣﺎ ﻛﻌﺐ ﻓﻜﺎﻥ ﻳﺬﻛﺮ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﻳﻘﻮﻝ ﻓﻌﻠﻨﺎ ﻭﻧﻔﻌﻞ ﻭﻳﺘﻬﺪﺩﻫﻢ،
IBN. SIRINA YACE. SHI KA'ABU YAKASANCE YANA ANBATON YAKINE CIKIN WAQOQINSA
ﻭﺃﻣﺎﺣﺴﺎﻥ ﻓﻜﺎﻥ ﻳﺬﻛﺮ ﻋﻴﻮﺑﻬﻢ ﻭﺃﻳﺎﻣﻬﻢ ،
SHIKUMA HASSANU YANA YIMASU ZAMBO DAKUMA YAKOKIN DA AYYAMUL ARAB
(WATO IRIN KASHINDA S**A BAWA KAFURAI ABAYA.)
ﻭﺃﻣﺎﺍﺑﻦ ﺭﻭﺍﺣﺔ ﻓﻜﺎﻥ ﻳﻌﻴﺮﻫﻢ ﺑﺎﻟﻜﻔﺮ ،
SHIKUMA BIN RAWA YANA MUZAN TASU DA KAFURCINSU,
ﻭﻗﺪﺃﺳﻠﻤﺖ ﺩﻭﺱ ﻓﺮﻗﺎ ﻣﻦ ﺑﻴﺖ ﻗﺎﻟﻪ ﻛﻌﺐ:
HAQIQA QABILAR DAUS TA MUSULUN TANE SABODA WANI BAITI DA KA'ABU YAYI MASU
YACE.
ﻧﺨﻴﺮﻫﺎ ﻭﻟﻮ ﻧﻄﻘﺖ ﻟﻘﺎﻟﺖ**** ﻗﻮﺍﻃﻌﻬﻦ ﺩﻭﺳﺎ ﺃﻭ ﺛﻘﻴﻔﺎ.
Kaga Kenan Idan Har Haramunne Tayaya Za Ace Manzon Allah Saww Har Yayabesu. Harma Yana Fadin Cewa Suna Yakar Kafiraine. Da Takubba ?
Sai Kuma.
ﺃ ﻥ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺧﺮ ﺝ ﻓﻲ ﺑﻌﺾ ﻣﻐﺎﺯﻳﺔﻓﻠﻤﺎ ﺍﻧﺼﺮﻑ ﺟﺎﺀﺗﻪ ﺟﺎﺭﻳﺔ ﺳﻮﺩﺍﺀ،ﻓﻘﺎﻟﺖ ﻳﺎﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪﺇﻧﻰ ﻛﻨﺖ ﻧﺬﺭﺕ ﺇﻥ ﺭﺩﻙ ﺍﻟﻠﻪ ﺳﺎﻟﻤﺎ ﺃﻥ ﺃﺿﺮﺏ ﺑﻴﻦ ﻳﺪ ﻳﻚﺑﺎﻟﺪﻑ ﻭﺍﻟﻐﻨﻰ،ﻗﺎﻝ ﺇﻥ ﻛﻨﺖ ﻧﺬﺭﺕ ﻓﺎﺿﺮﺑﻲ ﻓﺠﻌﻠﺖﺗﻀﺮﺏ، ﺣﺪﻳﺚ ﺻﺤﻴﺢﺭﻭﺍﻩ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ
HAQIQAA YA INGANTA
MANZON ALLAH(SAWW)
YAFURTA ACIKIN SASHIN YAQOQINSA AYAYINDA YADAWO DAGA YAQI
WATABUDURWA BAQAR FATA TA TARESHI(SAWW),
SAI TACE YA MANZON ALLAH (SAWW) HAQI QAA NINAYI BAKANCE NA YIWA ALLAH ALLQAWARIN CEWA
HAQIQA IN ALLAH YADAWO DA KAI LAFIYA DAGA WANNAN YAKIN
SAI NAYI KIDA DAGANGA AGABANKA,
KUMA NAYI WAQA. SAI ANNABI(SAWW) YACE: IN DAI HAR KIN KASANCE KINYI BAKANCE TO KICIKA
KI KADA,
SAI KUWA TAKAMA KADAWA
(HADISIN INGANTACE)
CEWAR MANZAN ALLAH(SAWW)
GA WANNAN MATA(KADA)BABU SHAKKA UMARNINE DA YIN KIDA, DOMIN KUWA DAKIDA AYABI, MANZANALLAH HARAMUNNE
TO WALLAHI DA MANZAN ALLAH(SAWW)Bai ce DA ITA KADABA,
SABODA MANZON ALLAH SAWW
BAYA UMARNI DA MUMMUNa
KO YAYA KUWA ABIN YAKE
KUMA YIN KIDANNAN AGABAN MANZON ALLAH SAWW. YANUNA ZA A' IYA YIN KIDA AGABAN KOWANE MALLMI, DOMIN KOWAYE SHI, MANZAN ALLAH SAWW YAFISHI AMMA GASHI ANYI AGABAN MANZON ALLAH SAWW
Dan. Haka Ni Shawarar Da Zan Baka Kakiyaye. Irin Wannan Maganar
Kasani Akwai Hadisai Ni Kaina Wanda Nasani Suna Dayawa. Da Suke Magana Akan Waqa. Da Kida Kuma Agaban Manzon Allah Saww
Da Wandama Manzon Allah Saww Yasa Akayi Masa. Da Wanda Aka Nemi Iznin Ayi Gabansa Yace ayi
Dan Haka Kakiyaye Wannan Sunnace Idan Ku baku Iyawa Baku Da Masu Basirarda Zasuyi To Kudaina Zagi. Da Kafirtawa
Yanzu Idan Kazagi Maso Yabon Annabi Saww Yaya Zakayi Da Wannan Sahabban Na Manzon Allah Saww?
Ya Allah Kasanyamana Tsaro Daga Fadar Munan Kalamai Ga Wanda Tabasu Hallakane. Sune Manzon Allah Saww Da Sahabbansa Da Masoyanka. Aduk Inda Suke
Alfarmar Manzon Allah Saww
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Website
Address
Kaduna