Fadi Alheri Ko Tan Tabara Group?

Fadi Alheri Ko Tan Tabara Group?

Share

Abubakar Ahmad Fadi Alheri Ko Tan Tabara Group?

17/06/2022

Ba raina ATIKU nayi ba, amma kafin karfe 12 rana TINUBU ya ci zabe an gama. - Inji EL-RUFAI.

Gwamnan Jihar KADUNA Malam Nasir Ahmed El-Rufai, ya ce, tsohon Gwamnan Jihar Lagos Sanata Bola Ahmed TINUBU, shine wanda zai samu nasara a zaben shugaban kasa da za ayi a shekarar 2023.

A zantawa da gidan talabijin na Channels, tsohon mimistan birnin tarayyar Nigeria Abuja din, ya ce, ba wai ya raina ATIKU bane a siyasance amma batu na gaskiya TINUBU babanshi ne idan ana Maganar siyasa.

"Lissafi da wasu Jama'a musamman 'yan PDP ke yi cewa TINUBU zai samu nasara ne kawai a jihohin Yarbawa, sun manta cewa mune fa sojojinsa a arewa kuma zamu yi duk me yiwuwa ganin ya kai ga nasara"

"ATIKU ba ko shakka zai samu galaba a wasu jihohin na Arewa yayin da Kwankwaso zai lalata kuri'un jihar Kano shi kuma Peter Obi zai hana Atiku rawar gaban hantsi a yankin kudu maso gabas" Inji El-rufai.

Photos from Rariya's post 16/06/2022
Want your school to be the top-listed School/college in Kaduna South?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Telephone

Website

Address


Kawo Kaduna
Kaduna South