𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€

𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€

Share

Mun kaikiri wanan gidane domin ciyarda 𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” GABA

Photos from 𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€'s post 06/07/2025

Allah yajikan ka masoyin shugaba Innalillahi wa inna ilaihi rajiun 😭😭😭😭😭😭 dan gano ashe bata tashi bace astagfirullah 😭😭😭

By_ Adamu Uba Dantata ✍️

ASHABUL KHAFI MEDIA

19/10/2024

MUKOMA ZAMAN KOTU NA RANAR 17/3/2022

QULLIN TUHUMAR SU NA UKU , BATUN AURAN DOLE ,

Malamin yace fadin shaidarsu na biyu, murtala kenan , sanda na tambayeshi ya fitar min da sadaki a cikin abinda yazo a hadisin β€œYA MAIDA YANCINTA SADAKIN TA”bayan da naja masa ayar da tace ba’a sadaki saida kudi ko da wani abu na kudi, anan ya fada cewa ba wanda zai lazimtawa Annabi (S.A.W.) ga yadda zaiyi, wanda a zatonsu karyatawar da Imamu Malik yayi shi ya lazimtawa Annabi, hakan wanda ko kusa ba haka bane.

Muslim yayi babi wanda yake wajabta yin baiko a aure sunan babin β€œBABIN NEMAN IZININ BAZAWARA HAR SAI TA FURTA CEWA TA YARDA, ITA KUMA BUDURWA KO SHIRU TAYI AKA GANE YARDA SHIKENAN” shine hadisi na 1419 a Muslim kuma malik yayi kishin ma’aiki ya musa wancan hadisin nima nace Annabi baiba.

Mu koma muslim hadisi na 1365 daga zuhairu bn harbin yace, isma’il ya zantar dani yana nufin dan ulayyata daga Anas har inda sabitu yake tambayar Anas menene sadakin Safiyya? sai yace kanta shine sadakin ta, har saida s**a zama akan hanya, sannan aka gama yi mata kwalliya, sai tai masa budar kai a cikin wannan dare, sai Annabi ya wayi gari Ango.

Malam yace To a duk masu sharhi ba wanda ya iya fitar da baiko anan don bazai fitaba.

Sannan malam ya cigaba yace ga β€œAL MUHALLA” na inb Hazbin Al Andalusi juzu’I na tara shafi na 101 yana Magana kan hadisin dai 1365 na muslim yana sharhinsa yace, Abu hanifa da laisu bn sa’ad sun ce bai halarta ba yancin kuyanga ya zama sadakin ta ba, sanna yazo a kasa wajen maida martani yace, wanna Magana ta limaman nan itace mafi wautar maganar da kunne ya jita,

Malam yace maimakon ya kawo dalilinsa na karyata wayan can limaman , da s**ace bazeyiwu Annabi yayi sadaki da yanci ba, kawai sai yace wannan s**a ne ga Ma’aiki don haka sun fita daga musulunci, malam yace mafiya yawan wadanda s**ai wanna maganar zaluntarsu akai.

Ni kuma da nabi sai naga zaluntarsu kawai yayi don bai bada wasu hujjojiba, don inda s**ayi daban inda yayi daban, daga ciki wannan hadisi na wajabcin baiko a aure bai kawoshi ba har ya gama maganarsa.

Sannan hadisin nana Aisha a Muslim wanda take tabbatar da cewa Ma’aiki ya bawa duk matansa sadaki yana nan a muslim hadisi 1426 yace Abu Salama yace na tambayi Aisha yaya sadakin ma’aiki yake ga Matansa? Tace sadakinsa ga matansa shine uqiyya 12 da nashshi, sai ya tambayeta meye nashshi? Tace rabin Uqiya.

Malam ya cigaba da cewa lafazin da tace duk an bawa ko wacce wannan adadi ga hujjar a cikin β€œMUSANNAF” na san’ani Malamin bukhari juzu’I na 6 shafi na 142 hadisi na 10448 ga lafazin β€œ Manzon Allah (S.A.W.) ya yiwa duka matansa sadaki na Uqiya 12 da rabin Nashshi ( Dirham 500 kenan Jimla.

Hatta zuhuri sharri sikai mai kamar yadda sheda na farko ya fada, shima ya tabbatar da cewa anyi sadaki wanda da shine na gamsu Auren Annabi (S.A.W.) duk yayi sadaki.

Kai ba Nana Aisha kawai ba har sahabbai manya dukkansu sun tabbatar Annabi (S.A.W.) ya yiwa duka matansa sadaki wanda a cikinsu akwai wanda sun bawa ma’aiki yayansu kamar sayyadina Umar dan kaddabi shima yace lallai Annabi ya bawa duka matansa sadaki wannan Magana tazo a β€œDABAKATUL KUBRA” na ibn sa’ad Albasari mujalladi na 8 shafi na 128 a babin bayar da sadaki matan Annabi (S.A.W.) ya fara da hadisin Nana Aisha wanda na kawo yanzu sanna ya karo da na sayyadina Umar da asanidu har hudu, anan sai malalm ya karanto daya daga cikin Isnadan.

Sanna malam ya ci gaba, yace kamar yadda yake abune sananne cewar Sayyadina Umar yana kin tsadar sadaki , da ya samu cewar ma’aiki yayi Aure ba sadaki da ya tabbatar wa da wani yayi hakan.
Sannan yayan gidan ma’aiki acikin β€œDabakatul kubra” sun tabbatar ma’aiki ya bada sadaki ga dukkan matansa .

Kayyasa Aiki game kareka yan maja fa sundebo ruwan dahuwar Kansu , wallahi tall ah bilhil azimu wannan hadisin na Anas na cikin muslim 1365 karyane , dud duniya baai dan daya isa yatabbatar da wannan auran a hakkin maaiki ba ,yan uwa masu neman gaskiya kukasan ce damu ,zamu kawo muku yadda sheikh Abduljabbar yayi Karatu dalla dalla gameda yadda Annabi s a w ya auri nana safiyya akotu agaban alkali, kuma sarki yola yatambayi yan maja kunada tambaya ko s**a gameda wannan bayanin s**ai tsit, wallahi jamaa duk abunda zasu fada muku karya s**e wannan shine hakikar abunda yake faruwa akotu,

KAHFI WORLD MEDIA

13/09/2024

Ml.Bashar Ogumakin kenan Daya dakacikkin al-majiram shek.Abduljabar bin Nasiru Kabara
Wanda yake kudancin Nigeria a jahar Abekuta Ogun state

Da yardar Allah zamu fara kawo karatutukansa a wanna kafa tamu mai albarka

Allah yabamu ikon amfanar abun da zai fada mana ammen

Call now to connect with business.

12/08/2024

Wa Musibata πŸ˜₯

Irin wannan ranar ne duniya tayi rashin mai daraja Ι—an mai darajaβ€š tsarkakke Ι—an tsarkakakkeβ€š ma’asumi Ι—an ma’asumi da ma’asumiya.

Imami Ι—an imaniβ€š wato Jikan Manzon Allah (S) imam Hasan (a.s) Ι—aya daga cikin shugabannin samarin Aljanna. Muna fatan Allah ta'ala ya sanya mu cikin cetonsa ranar gobe Ζ™iyama.

Ya na da gayan muhimmanci mu yawaita salatin Annabi (S) hadaya garesa a wannan ranar na juyayin wafatin Imam Hasan (a.s).

Kuma mukara tsantsar kiyayar makiya Ahalil baiti zahuran wa badilan

Adamu Uba Dantata Barkum

Photos from 𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€'s post 31/07/2024

Innalillahi wa Inna ilaihi raji'un 😭

Kullu nafsin za'ikatil maut

Allah ya karbi uzurinka SHEHK MALAM ADAMU TSOHO JOS
Allah ya kyautata makwancin ka

02/07/2024

HAPPY JABBARIYA DAY

Photos from 𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€'s post 02/07/2024

AYYAMUL JABBARIYYA 2024

Kungiyar Majmu'atu Atba'ish Sheikh Abduljabbar Kabara (MASAK) na farin cikin Sanar da yan uwa programs da zata gabatar dan tunawa da lokacin Haihuwar Sarkin yakin Ahalul kisa'e gwarzo a fagen bada kariya ga Hadara Muhammadiyya Maulana Sheikh Abduljabbar Kabara Amirul Wa'izina (H) wanda zasu gudana kamar haka:-

1.Rana ta farko (1) gobe Talata 2/07/2024 akwai taron Addu'a na musamman ga Maulana Amirul wa'izina(H) a masallacin Mallam Bukhari(rh) Mandawari da misalin karfe 4:00pm zuwa bayan magariba daga nan za a tafi zikirin Riyadul Janna kofar wambai.

2.Rana ta Biyu(2) Laraba 3/07/2024 akwai program na musamman kai tsaye da misalin karfe 8:00pm a wannan shafi mai albarka akan Rayuwar Maulana Amirul wa'izina da gwagwarmayar sa wajen neman ilimi da yada da'awa daga bakin:-

-Alhaji Baban kadawa
-Mallam Kamalu Mazaunar tanko
-Mallam Faisal Rijiyar lemo.

3. Rana ta Uku(3) Alhamis 4/07/2024 Akwai majalisi a Ma'ahad Sheikh Nasir Kabara(rh) Gwale daga magariba zuwa abunda ya sauwaka daga bakin:-

-Malam Bashir dan d**o
-Khalifa Sidi Abban Malam.
-S.Uziri.
-Malam Munzali Barde.
-Malam Muhamamdu Sabon t**i.

Da sauran Sha'iran Shu'ara'ul khafi.

4. Rana ta Hudu(4) Juma'a 5/07/2024 Halakatul kubura a unguwar Kuntau Layin Zainab Vitsion da misalin karfe 4 na yamma.

5. Rana ta biyar(5) Asabar 6/07/2024 akwai baje kolin Rubututtukan marubuta akan Maulana Amirul wa'izina (H) a wannan shafin.

Allah ya bada ikon Halarta Amin summa Amin.

View Mujamma'u Ashabil Kahfi Warraqeem Nigeria

20/05/2024

INNALILASHI WA INNA ILSHIRAJU'UN 😭

INNA MIKA TA'AZIYATA GA DUKAN MUMINAN DUNIYA🌍
NA RASHUN DAYA DAKA CIKIN SHUGABAN KASASHEN MUSLMAI A DUNIYA

WATO :- IBRAHIM RAISI SHUGABAN KASAR IRANπŸ‡¬πŸ‡Ά

ALLAH YAJADDADA RAHAMA GARESHI YAKUMA SADASHI DA ANNABI S.A.W DA AHALIL BAITI 🀲

Adamu Uba Dantata✍️

16/05/2024

BATUN SHARI'A MAULANA AMIRUL WA'IZEENA (H) DA A KE CEWA AN ZAUNA JIYA LARABA 15/05/2024

Ba gaskiya bane rahoton da kafar yada labarai ta Freedom Radio Nigeria ta yada inda take cewa Wai an yi zaman Shari'a yau harma Malam ya sallami Lauyan sa.

Wannan Karyace tsagwaron ta daga mutanen da basa Jin tsoron haduwar su da Allah, mutanen da s**a yarda su siyar da lahirar su a kan duniyar da take ba matabbaciya ba!

Hikimar kirkirar wannan karya da yadata shine;

Sanin kowa ne cewa a cikin "Yan kwanakin nan da muke ciki a na ta kafirta Iyayen Annabin Rahama Manzon tsira Muhammadu Rasulullahi, Kuma masu wannan mummunan ta'addancin suna ta so a dena wannan maganar ba don komai ba sai don irin yanda maganar take dada tona musu asiri mutane suna dada fahimtar mummunar akidar su da tsananin kiyayyar su ga Shugaban halitta Sayyidina Rasulullahi Sallallahu Alaihi wa AlΓ£ Γƒlihi wa Sallam.

Wannan mummunar Aqida tasu tana Kara bayyanar da hakikanin manufar Maulana Ameerul Wa'izeena Hafizahullah ta tsaftace Annabin Rahama S.A.W.W ta hanyar korewa da rushe duk wani hadisi da ya taba Alfamar Shugaba Sallallahu Alaihi wa Γƒlihi wa Sallam.

Ga shi Kuma "Yan As'habul Kahfi (Daliban Maulana Ameerul Wa'izeena) suna ta yi musu raddi a kan wannan mummunar Aqida tasu ta kafirta Mahaifan Shugaba Sallallahu Alaihi wa Γƒlihi wa Sallam suna Kuma ta yada Karatuttukan da Malam yayi don bayar da Kariya ga Alfarmar Annabi da Mahaifan sa wanda ire-iren wadannan bayanai ne kadai zukatan Masoya Manzon Allah suke samun sauki Kan mummunan ta'addancin da wahabiyawa makiya Manzon Allah suke kaiwa a Hakkin Ma'aikin Allah da Mahaifan sa.

Wannan Abu yanawa Wahabiyawa makiya Manzon Allah ciwo kwarai da gaske, hakan tasa S**a yi amfani da Case din Maulana Ameerul Wa'izeena Hafizahullah don su kawawar da hankalin ma'abota hankali a kan ta'addancin da suke yiwa Ma'aikin Allah da Mahaifan sa.

Suna so a dena yada ta'addancin nasu Kuma a d na bada kariya ga ta'addancin nasu da Almajiran Malam din suke yi domin yin hakan Yana Tona musu asiri ne karara.

Sai dai mu Daliban Maulana Ameerul Wa'izeena muna fada musu cewa baza su iya Kawar da hankalin mu ba a kan wannan jihadi na bawa Annabi da tsarkakan Mahaifan sa Kariya daga mummunan ta'addancin da suke yi a Hakkin su.

Muna Kira ga daukacin Al'uma da su yi watsi da wannan labari na Manzon kurege domin zance ne daga mutane marasa tsoron Allah wadanda basu yarda da ranar Lahira ba.

Yanzu haka ma'aikatan Shari'a suna hutun wani taro da suke Kira da "Law week" a turance wato Makon Shari'a a yaren Hausa, wannan dalili me yasa ba a zauna ba Kuma da zarar an kammala wannan taro za a sake saka wata ranar don ci gaba da saurarom daukaka karar da Maulana Ameerul Wa'izeena a ka shigar.

A nan ne muke Kira na musamman ga Masoya Maulana Ameerul Wa'izeena Hafizahullah da masoya Manzon Allah na hakika da su ci gaba da markar addu'oi na musamman ga Masoyin Manzon Allah na Hakika Maulana Ameerul Wa'izeena Hafizahullah Ta'ala domin ana Kan nasara Kuma Malam ana daf da fitowa don ci gaba da bada kariya ga Janabin Ma'aikin Allah, Mahaifan sa, Iyalan Gidan sa da Tsarkakan Sabban sa.

✍Adamu Uba Dantata

𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€ WORLDπŸ“‘

14/05/2024

Dalilin rashin zaman kotu a yau:

Kamar da aka sani yau Talata 14-5-2024 za'a cigaba da shari'ar da ake tsakanin Gwamnatin Kano da Sheikh Abduljabbar Kabara (H) sai dai muna cikin Satin Makon Shari'a (Law Week) Dan haka ba za'a samu damar zaman ba.

Shi dai Law Week Yana Ι—aukar kwanaki 7 ne wanda aka fara 13-5-2024 zuwa 19-5-2024 idan hutun ya Ζ™are, kotu zata saka ranar cigaba da sauraron Shari'a. Domin Kotuna suna Hutu.

Allah ya nuna mana ya Kubutar mana da Jagora daga hannun Azzalumai.

Adamu Uba Dantata ✍️

𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€ WORLDπŸ“‘

Photos from 𝐀𝐒'𝐇𝐀𝐁𝐔𝐋 πŠπ‡π€π‡π€π…πˆ π†πŽπŒππ„ 𝐓𝐀 πŠπ”πƒπ” πŒπ„πƒπˆπ€'s post 25/04/2024

Jana'izar Shugaban darikar Qadiriyya na kasar Turkiyya Shaikh Hassan Elfendi haka kuma shugaban Kungiyar nan ta iDDEF (Istanbul) wacce take tallafawa miliyoyin al'umma a fadin duniya. Allah yaji kansa da rahama ya kyautata makwacin sa

Want your school to be the top-listed School/college in Gombe?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Telephone

Website

Address


Gombe