14/01/2024
SANARWAR SANARWAR SANARWAR
A madadin uwayen wannan yaron Mai suna Abdurrahman, Dan garin Birnin Kebbi ta jihar kebbi a unguwar kofar kola, suna Bada cigayar sa yabar gida kusan wata 3 ba labarinsa Abdurrahman Yana fama da matsalar jinnu yasha su tafi dashi jihohi da dama daga baya a gansa
A wannan karon ya kwashe tsawon wata 3 ba shi ba labarin sa, wani lokaci Bai magana ko ya fadi gari ko unguwar da ba tasu ba Don haka Ake rokon jama'a dasu taimaka da duk Wanda Allah yassa yagamshi ko yaji labarinsa a sanar da hukumar Hisbah ta jihar kebbi ko fadar Amiru zoramawa Alh bello Ibrahim Nahaliku ko wata hukuma Mafi kusa ko a tuntubi mahaifiyarsa a unguwar kofar kola dake Nan Birnin Kebbi jama'a ataimaka Muna da sharing ko Allah zaisa adace
Allah ya sa adace ameen
06/01/2024
19/12/2023
12/12/2023
07/12/2023