19/02/2026
Jabir Abubakar Musa
Nurr Hassan
kayardada Allah
19/02/2026
Jabir Abubakar Musa
Nurr Hassan
16/10/2025
🕌 Duk wanda ya taba Annabi, a ɗauki mataki a kansa.
Duk wanda ya ci mutuncin Manzon Allah (SAW), a yi masa hukuncin da ya dace.**
*💎 Darajar Annabi Muhammad (SAW) ta fi ta mahaifina, mahaifiyata, hatta mahaifinka da mahaifiyarka.*
🫸 *Amma dakata, mai sauraro…*
**Kafin ka dauki mataki, ka tabbata ka san wanene da gaske ya ci mutuncin Annabi.
Wallahi duk Musulmi mai sallah da karatun Al-Qur’ani yana ƙaunar Manzon Allah.**
**⚠️ Kar wajen gyara a tsone ido.
Kar wajen gyaran kuskure, a haddasa babbar matsala.*
Hausawa na cewa:
*“Bunsuru ya je yin ciki, ya dawo da ciki.”*
🤷♂️ Shin a ce ka kashe *makiyin Manzon Allah* ko ka kashe *masoyinsa*? Wanne yafi?
*✋ 'Yan uwa Musulmai, ku daina jayayya! Manzon Allah (SAW) ba zai so hakan ba.*
Kungiyoyin da ake samu jayayya tsakaninsu:
- Izala
- Dariqa
- Qadiriyya
- Shi’a
- Yan Qur’ani
da sauransu...
📖 **Ku koma ga Maganar Allah da Annabinsa (SAW):
“Allah yace. Annabi yace.
🙏 *Idan na yi kuskure, ku yafe min.*
**✍️ By Sultan Mansur
President, Traditional Foundation
06/04/2025
❤️❤️Vocation time ❤️
06/04/2025
😉❤️😜
11/08/2024
Baba bola tunibu wlh talakka Nigeria nabukatar taimako
Arayuwa dolene sai andinga tausawa uwaye sbd wannan yanayi da akeciki sunfi kowa wahala
Mutanen jahar kebbi State
Basuda kyamar mutane
Kowa yazo nasune
Kebbi State
Garin manoma
Kodame kazo sunfika
Kebbi State
Ikon Allah
Kaji garin manya
Masoyan ANNABI MUHAMMAD s a w
Governor nasir Kauran gwandu
Allah yatemaka dai
Allah yakarama son Al, ummar kebbi