29/07/2026
Ina son ku saba wa bakinku haɗa Annabi (SAW) da Ahlul Bayt. Domin duk wanda ya raba tsakaninsu a nan duniya, to a Tabki yana da matsala.
—Sheikh Abduljabbar Kabara
Ina alfahari da Shaykh Dr. Abduljabbar Kabara.
29/07/2026
Ina son ku saba wa bakinku haɗa Annabi (SAW) da Ahlul Bayt. Domin duk wanda ya raba tsakaninsu a nan duniya, to a Tabki yana da matsala.
—Sheikh Abduljabbar Kabara
28/07/2026
Ba wani wadda a ido na yake da Daraja tashi ta kan shi, ta Annabi SAW. Yake ci ko shine wa.
—Sheikh Abduljabbar H.
28/07/2026
Ba maganar ɗage wando ba. Idan ka kawo inda Annabi (SAW) ya sa wando, zan ba ka miliyan ɗaya kafin mu je batun dage shi.
—Shareef Abduljalal Habibu
27/07/2026
Ko dai mu kawar da hadisan ƙarya daga cikin addinin Musulunci, ko kuma mu bar waɗannan hadisan ƙaryan su zama sanadin fitar da mutane daga Musulunci.
—Sheikh Abduljabbar Kabara.
26/07/2026
Idan ana batun Annabi ﷺ, to kowa babu ne.
—Sheikh Abduljabbar H.
26/07/2026
Wani ne ya tambaye ni cewa: meyasa ba'a shiri tsakanin izalah da shi'a? Sai na amsa mishi da cewa: kakannin su ne s**a kashe kakannin su.
Imam Gano
—Jawad Salisu Umar
25/07/2026
Ina fatan ba ku shagala ba, kuma ba ku yi sanyi wajen yi wa Malam (H). Addu'a. Mu ci gaba da roƙon Allah. In shaa Allah, ba da jimawa ba, zukatanmu za su yi sanyi.
—Hafiz Yusuf Abdulhamid
25/07/2026
Daɗi ko wuya, sauƙi ko tsanani, duk abinda ya same mu, haka Allah Ya ƙaddara. Mun yi imani cewa babu abinda zai same mu face abinda Allah Ya rubuta mana.
—Sheikh Abduljabbar Kabara
25/07/2026
Duk ranar da wani ya kai hari kan Ahlul-Kisa'i, ko da tsakar dare ne, a buga min ƙofa.
—Sheikh Abduljabbar Kabara.