10/08/2018
KANA / KINA WhatsApp ?
|
Zamu Bude Wani Sabon Group A WhatsApp Mai Suna ( Jabbariyya Qadiriyyah) Mai Buqata Ya'ajiye Mana Lambarsa Tahawa Online
|
Ko Kuma Kumana Magana Ta Message Akan Wannan Lambar 08133339000 Idan Kunyi Sallama Sai Kurubuta Sunan Group Din (Wato) Jabbariyya Qadiriyya Masha Allah
|
HarkulLum Nine Naku Bello Bn Salisu
|
'Yan Uwa Ganan Wani Shafi Domin Jin Abinda Yashafi Lamarin Sydn. Muhammad Sallallahu Alayhi Wa Sallam Da Masoyanshi
Shaikh AbdulQadirr Jealani ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺍﻷﻭﻟﻴﺎﺀ
Shaikh AbdulQadirr Jealani ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺍﻷﻭﻟﻴﺎﺀ
|
God Bless You My Friends Online
|
06/09/2017
TARIHIN FADAR BEGE DAGA BAKINSA DAN
BAIWA
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIMI
WANNAN LAMARI DA GIRMA YAKE YA ALLAH
KARKABARNI DA KAINA DAFAMUN IN ISAR GA
BAYINKA
WANENE FADAR BEGE KUMA AWACCE SHEKARA
AKA HAIFESHI ?
SHIDAI FADA ANHAIFESHI A KANO AWATA L.G
WACCE AKEKIRA WUDIL A SHEKARA TA DUBU
DAYA DA DARI TARA DA SABA'IN DA BAKWAI
[1977] YAKUMA YI FIRAMARE DA SECONDIRE
DIKA ANAN SANNAN YAJE HIGHER ISLAMIC
NANMA YASAMU SATIFIKET SANNAN KUMA
ANAN YAYI KARANTUN ALLO NA
MUHAMMADIYA SANNAN KUMA YASHIGA
LAMARI NA BAYIN ALLAH DA KUMA YABON
(ANNABI MUHAMMADU S A W)
A6ANGARAN IYALAI KUMA SHIDAI FADA
MATANSA BIYU WACCE YAYI TA FARKO ALLAH
YASA BASA TARE AMMA KAFIN RASUWARSA
ALLAH YABASHI IKON YIN WANI AURAN
KOME YABAWA FADAR BEGE SHA'AWAR SHIGA
HARKAR BEGE
ABINDA YABASHI SHA'AWA YASHIGA WANNAN
HULDANE DIK MUTUMIN DA YASAN WUDIL
YASANTA TANADA SANA'ANE TAZAUNE TA
DINKI DAN ZAIYI WAHALA MUTUM HAIFAFFAN
WUDIL ACE BAIYI SANA'AR DINKIBA NAHANU
TO AWANNAN LOKACI SUKAN KWANA SUNA
DINKI SAI SUKAKAWO REDIYO DA KASASSINA
SUNA SAWA DAN TAYASU HIRA SABIDA KAR
SUYI SHIRU KOKUMA SURINKA HIRAR ABUNDA
ZAIKAWO ARINKA YIN MUNAFIRCI WANI TO
SHIYASA SUKAKAWO KASASSINA NA MAWAKA
SU DAN KWAIRO SU SHATA SU GANBU SUWAYE
SAI FADA YAKECE MUSU TO MEYASA BAZAMU
RINKASA YABON KASISSINA BA NA ANNABI S A
W NA YABON ANNABI S A W BA
TO LOKACIN IN ZAIJE KANO DAYAJI SABON
KASET KAMAR IRIN NASU SHARIFF RABI'U
USMAN BABA RTA SU RUFA'I AYAGI SU BASHIR
DAN MUSA SU MAN MAGAJI SADI SU BASHIR
DANDABU TO HAKAN SAI YAJE IN YAJE SAI
YASIYO KASET DINSU TO DIK DAHAKAN
ANASAMUN WASU MASU RA'AYIN MAWAKAN
BA NA ANNABI S A W BA TO SAI SUKAYI
KURI'A IDAN AKASA WANNAN SAI DAYA
SAUBIYU SAI ACIRE TO SHIMA WANEN SAI
ASAMASA NASA TO AWANNAN LOKACIN
YARI'KAJIN A.A YAKAYI WAI MEYASA WANNAN
BA MAZAJE BANE SUKAYINE MEYASA TOSHI
BAZAITASHI SHIMA YAYIBANE
TO KUNJI YADDA AKAYI YAFARA
WAIWAYE ADON TAFIYA SHIN WACCE WAKA
FADAR BEGE YAFARA RERAWA
A TO WAKAR DA YAFARA RERAWA YATABA
CANZA WATA WAKA GIDAN GONA TA AUWALU
BUNKUDU WANI MUTUMIN SOKKOTO BAYAN
WANNAN ITADAI BAIRERATA CIKIN JAMA'A BA
ITACE WAKA TAFARKO DA YAFARA YIWA
ANNABI S A W TO BAYAN YAYI WANNAN YAXO
YAGWADAMA YAZO IYA KARANTA TA CIKIN
ABOKANSA SAI SUKARINKA A WANNAN
WAKAR TA WANI YASATA KAZAZA YACE TO
BABU KOMAI DIKAN WANI DA YAZAMA WANI
TO TA WASIDAR WANI YAZAMA SHIKENAN TO
SAI YAJI ABIN YADAMESHI SAI YAJE YAYI WATA
KASIDA ( SAYYADI NASOKA YA SHUGABA
AL'UMMA BABU YAKAI YA SHUGABANA S A W)
SHINE AMSHIN WAKAR
ALHAMDULILLAH
03/09/2017
KULLU NAFSIN ZA'IQATUL MAUT
:
!
:
AlLah Sarki Sayyadi Umar Bin Abdul'aziz
Baba Fadar Bege Yau Shekaru Hudu 4 Kenan
Yayi Dabarin Dunia Izuwa Gidan Gaskiya
:
!
:
Sai Dai Tunkafin Allah Yakarbi Ransa Yayijinya Wanda Acikin Jinyar Al'umma Sunga Abin Mamaki Matuqa
:
!
:
GA KADAN DAGA CIKI
:
!
:
1;Kimanin Kwana Uku 3 Sayyadi Umar Fada Ba'aga Ya Goge Bakinsaba Amma Idan Yayi Magana Sai Ake Jinqamshi Yana Fita Daga Bakinsa.
:
!
:
2; Lokacin Anje Asibiti Haka Yace WalLahi Cutata Daga Yauta Qare Babu Wata Sauran Cuta Kuma Datarage Ajikina.
:
!
:
3; Haka Kuma Idan Akataba Jikinsa Sai Akejin Sanyi Amemakon Ajizafi.
:
!
:
4; Lokacinda Yafara Jin Qarfi Ajikinsa Sai Ya cewa Amininsa Sayyadi Hafiz Abdallah Yanxu Haka Qasida (WATO) Yabon Annabi sAw Zanrubuta SBD. Haka Kamiqomin Littafi Da Biro.
:
!
:
AlLah Sarki Shi kuwa Aminin Nasa Baiyi Qasa A guiwa ba Sai Ya dauko Mashi Qarshe Dai Har Sayd. Hafiz Din Yabashi Masomim Qasidar.
:
!
:
Alhamdulillah Anan Zantaqaice Sai Wani Time, Insha ALLAH.
:
!
:
AlLah Kakarayin Rahama Wa Sayyadi Umar Fada rta.
:
!
:
Via Salisu Isa AbdulLahi / [email protected]
21/08/2017
An tambayi Annabi Muhammadu (S,A,W) cewa,;;;
AYYUL IBADU AFTHALU WA'ARFA'U DARAJATUN IN DALLAHI YAU MULQIYAMATI?
MA'ANA,;; An tambayi Manzon Allah (s,a,w) wane bawa ne yafi daraja a wurin Allah ranar Alqiyama?
Sai Annabi (s,a,w) yace,;;; bawan da yafi daraja a wurin Allah ranar Alqiyama sune ,
Sai Sahabbai s**ace Ya Manzon Allah (s,a,w) yanzu masu sunfi masu Jahadi a wurin daraja a wurin Allah ranar Alqiyama?
Sai Annabi (S,A,W) yace,;; da mai Jahadi zai fita Jahadi yayita sara da takobinshi har takobin ta rabe biyu 2 ta chudanya da jini to zakiru ya fishi daraja a wurin Allah Subhanahu Wata'Ala
Wannan Hadith yazo cikin TIRMIDHI Babun Falalar ZIKIRI, daga ABU SA'EDUL KHUDRI,
ALLAH KASA MUDACE ALLAHUMMA AMEEEEEEEEEN,;
10/06/2017
Shaykh Abduljabbar Muna Murna Da Samuwarka
:
Bayan Samun Tsaiko Da Aka Samu Na Saba Gabatar Da Karatun Tafsin Al-qur'ani Mai Tsarki, A Gidan Radio Rahama fm Kano Wanda Shehin Malami Dr Abduljabbar MalLam Muhammad Nasiru Kabara Ke Yi Da Misalin Karfe 05:00 Zuwa 06:00 Na Yamma Agogon Nigeria
:
To Alhamdulillah An Dawo Sakawa A Radio Pramid Mita 103.5 Zangn fm Suna Saka Karatun Malamin Da Karfe 10:00 Zuwa11:00 Na Dare
:
A Bauchi Kuwa Raifawa Radio Mita 95.7 Zangon fm Suna Sakawa Damisalin 05:00 Zuwa 06:00 Na Yamma
:
Domin Qarin Bayani 07036364642
:
Allah Yabada Lada Kuma Duk Wani Sabani Allah Yakau Dashi A'min
09/11/2016
ANNABI MUHAMMAD SAWWW BA ABIN KUNYA BA NE A TAMBAYI BA A SANI BA.
I
Yau Xamu Ga Addu'ar Da Ya Kamata Ma'aurata Su Dinga Fadi Kafin Ma'amala Na .
l
Wato Addu'ar Da Miji Ya Kamata Ya Furta Kafin Ya Sadu Da Matarsa.
l
Sai Ya Ce :
:
ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺟﻨﺒﻨﺎﺍﻟﺸﻴﻄﺎﻥ ﻭ ﺟﻨﺐ ﺍﻟﺸﻴﻄﺎﻥ ...
l
l
Bismillah, Allahumma Jannibnash Shaydan Wa Jannibish Shaydan Ma Razaqtana.
l
YA ALLAH DAN ANNABI SAW KA BAMU IKON BIN WANNAN SUNNAR.
I
I
A'
M
I
N.
: 08035266452.
l
l
Via .
l
________________________________
31/10/2016
DOMIN ANNABI sAwww CE NE A'MIN
YA ALLAH KAQARA JADDADA RAHAMARKA BISA SAYD UMAR ABDUL'AZIZ BABA RTA.
YA ALLAHA KA ALBARKABI MATARSA SAYDA HAFIZ QOFAR MAZUGAL TAREDA DUKKAN YARANSA
DOMIN ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAYHI WASALLAM ALLAH KAJIBANCI DUKKAN AL'AMURANMI
A'
M
I
N
DOMIN QARIN BAYANI 08133339000
___________________________________
29/10/2016
RIKICIN LIMANCI SUNNAR WAYE ??
|
|
|
Rikichin Limanci Ya Barke A Tsakanin Masu Da'awar Sunnar Ibn Taimiya A Jiya Juma'a
|
|
|
A Jiya 28/10/2016 Labari Ya Iskemu Cewa "Yan Qungiyar Jama'atul Izalatus Sunnah Wa'iqamatul Bid'ah J.I.S.W.B HQT KADUNA Sun Baiwa Hammata Iska {Sunyi Damben Bala'i} A Masallacin Sutan Bello Dake Kaduna State Akan Limanci
|
|
|
TO GA SHAWARA DUK DADE KU JAHILAI NE
|
|
|
Me Ze Hana Kuyi Irin Jarabawar Da Akayi A Masallacin Central Mousq Dake Abuja ?
|
|
|
Wato Ayi Jarabawa Ta Yanda Za'a Gane Me Dan Ilimin Cikinku A Kuma Gane Jahilin Cikinku ?
|
|
|
Wato Kamar Yanda Sheikh Ibrahim Maqari Yaro Matashin Sunnah Ya Gagareku A Fagen Ilimi Kuma Har Abada ??
|
|
|
Shin Me Ze Hana Kuyi Hakan A Tsakaninku Kuma ?
|
|
|
HMMM!! SON DUNIYA NA CHUTARKU JAHILAI
|
|
|
DOMIN KASANCEWA DAMU SAIKU HANZARTA SHIGA WADANNAN SHAFUKA KUYI LIKE KOKUMA QARIN BAYANIY 08133339000
|
|
|
LIKE Son Annabi "َ ﺻﻠﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ " Ne Mafita
LIKE FADAR BEGE LIKE FADAR BEGE
___________________________
02/10/2016
☀MURNAR SABUWAR SHEKARA A MUSULINCHI 1 MUHARRAM 1438☀
••••••••••••••••••••••••••
LIKE Dandalin M. Buhari Ibrahim Ango
=
Ya Allah ga shi ka shigo damu sabuwar Shekara cikin
ikonka da yardarka,
=
Ya Allah Muna cikin masu bauta a gareka, masu
kaskantar da kansu a gareka da neman tsira
da gafara...
=
Ya Allah ka kyautata mana da afuwarka, ka
azurta mu da alkairan wannan shekara.
=
Ya Allah ka haskaka mana zukatanmu da
yardarka, ka bamu damar yin abinda ka
yarda dashi, ka hanemu yin abunda baka
yarda dashi ba, ka sanya mana haske a
saurarenmu da kallonmu da dukkan
gabobinmu..
=
Ya Allah ka sanya mana haske a cikin
rayuwarmu baki daya..
=
Ya Allah ka yafe Mana Dukkan Zunubanmu Na Wannan shekarar da wuce dama wadda muka shiga
=
Ya Allah Kajikan Iyayenmu Maza Da Mata da dukkan yan Uwa Musulmai
=
Ya Allah Kasa Mucika Da Imani Kuma Mutuwa ta Zam Hutu Garemu
=
WASALLALLAHUMMA ALA SAYYIDINA
WANABIYYINA WAHABIBINA WASHAFI`UNA
MUHAMMADUN WA`ALA ALIHI WASALLIM
=
��HAPPY ISLAMIC NEW YEAR��
11/09/2016
♥FALALAR RANAR ARFA♥
↓↓
Daga Hasken Musulinci
══════════════
Ranar Arfa ranace mai falala, ranace da'ake ams addu'o'in bayi, Ranace da Allah yakewa Mala'iku Alfahari da Mutanen da s**a taru filin Arfa, Ranace da Allah ya girmama Al'amarinta, Ranace da Allah yadaga matsayinta akan sauran kwanaki, itace ranar da aka cika Addini aka Kammalashi Aka cika Ni'ima, Ranace tagafarta Zunubai Da 'Yantawa Daka Wuta, Saboda haka yakamata Musan Shiryarwar Annabi Sallallahu Alaihi wasallam Acikin Wannan rana, Muna Rokon Allah Madaukakin Sarki Ya 'Yantamu Daka Wuta Awannan Rana Mai Girma.
*_FALALOLIN RANAR ARFA_*.
@- Ranace da'aka Kammala Addini Da Cika Ni'ima, Hadisi yatabbata acikin Bukhari da Muslim Wani bayahude yacewa Umar Yardar Allah takara Tabbata Agareshi Akwai wata aya acikin Alqur'ani kuna karantata ku Musulmi Da'ace Mu aka saukarwa da ita Mu yahudawa damun dauki ranar da'aka saukar da ita amatsayin ranar idinmu, Umar yace: Wacce ayace? Saiyace:
*اليوم أكملت لكم دينكم وأتممتم عليكم نعمتي ورضيت لكم الإسلام دينا المائدة /٣*
*_Ayau Na cika muku Addininku kuma nacika Ni'imata Agareku Nakuma yarje muku Musulunci Amatsayin Addini_*
Umar yace: Hakika Munsan Wannan ranar da gurinda Aka saukarwa Annabi sallallahu Alaihi wasallam ita,, Annabi yana tsaye afilin Arfa Ranar Juma'a.
@- Annabi Sallallahu Alaihi wasallam yace: ( Ranar Arfa da Ranar layya da Ranakun gyaran Nama ranakune Naci da sha,) An ruwaito daka Umar bin khaddab yace: ayar tasauka Aranar arfa ranar juma'a, Dukkansu Juma' a da Arfa Idin musulmi ne.
@- Ranace Da Allah yayi rantsuwa da ita, Maivgirma baya rantsuwa saida Abu mai girma, itace ranar Haduwar mutane Allah madaukakin Sarki yace:
*وشاهد ومشهود. البروج / ٣*
*_Da ranar Juma'a da Ranar Arfa_*.
Daka Abu huraira Allah yakara yarda dashi Annabi Sallallahu Alaihi wasallam yace: ( *Yaumul Mau'uud itace: Ranar Alikiyama, Yaumul Mash Huud Itace; Ranar Arfa, Asshahid itace: ranar Juma'a).
*Turmuzi Albani ya Ingantashi*
↓↓
Like DUNIYAR MASOYA ANNABI sAw
↓↓
Like Faydat Of Nigeria
↓↓
YA KA BAMU IKON AZUMTAR WANNAN RANA MAI ALBARKA
A
M
I
N +99
Plx Don't Forget Share And typing Ameen
Admin → ßuhari Ibrahim Ango
(¯`·.¸☆¸.·´¯)(¯`·.¸☆¸.·´¯)(¯`·.¸☆¸.·´¯)
(¯`·.¸☆¸.·´¯)(¯`·.¸☆¸.·´¯)(¯`·.¸☆¸.·´¯)
26/08/2016
JARRABAWA
═══════════════════
1- Manzon Allah (saww) yace, Wadanda s**a fi
kowa gamuwa da jarrabawa mai Tsanani sune
Annabawa,
2- Manzon Allah (saww) yace, Idan Allah yanason
mutane sai ya Jarraba su, wanda ya yarda sai ya
sami yarda, wanda yayi fushi sai ya gamu da
fushi.
3- Manzon Allah (saww) yace, Manya manyan
sakamako yana tare da manya manyan bala'o'i
4- Manzon Allah (saww) yace, Idan Allah yana
nufin bawansa da alkhairi sai ya gaggauto masa
da Tsanani a duniya.
5- Manzon Allah (saww) yace, Babu wata musifa
da zata shafi mumini ko mumina, tun daga taka
kaya, ko fiye da haka face sai Allah, ya Daukaka
musu daraja, ko ya kankare musu zunubi.
Idan Jarrabawa tazo, mutane suna kasuwa uku
Na daya mai nuna fushi, da Kin yarda
Na biyu mai nuna hakuri, da juriya
Na uku mai nuna yarda da godiya
Allah yana jarabtar wasu
Domin Ya yafe musu zunubi
Domin ya Daukaka musu daraja
Domin ya yi musu Jan kunne kan wani abu da
s**ayi da kuskure
Domin ya Jarraba imaninsu da kaddara.
Idan Jarrabawa tazo ayi abu biyar
Addua
-Zikri
-Sadaka
-Sallah
-Hakuri..
Bushara ta tabbata ga masu hakuri wadanda idan
musifa ta sameshi sai s**e daga Allah taala
muke kuma gareshi zamu koma.
Wadannan suna da salati daga Allah taala da
Rahma wadannan sune shiryayyu
19/05/2016
TARIHIN ANNABI MUHAMMAD Sallahu Alayhi WasalLam
:
:
Watarana ANNABI yana wa'azi akwai wani mutumin kauye acikin sai bawali ya
kamashi yarasa yadda zaiyi ya fita acikin jama'a
Sai yaga wani gefe a Masallacin sai ya
suguna yana fitsarinsa.
Kawai sai mutane s**a hau kanshi da holo.
Sai ANNABI yace masu "DA'UHU LA TAMLINUHU"
Ma'ana: ku barshi kar ku yanke masa
fitsarin sa, sanda ya gama fitsarin sai
ANNABI yace "INNAMA YA FIKUM ANTURI'U
ALA BAULIHI SATRAD MIN MALIHI"
Ma'ana: ku sami ruwa guga 1 ku zuba akan
bawalinsa din.
Amma in kun yanke masa bawalinsa in
yeje kauyensu sai yace mu musulmai haka
muke ko fitsari bamu barin mutane suyi.
Mutumin din da yaga yadda mutane s**a
masa, da kuma yadda ANNABI yayi masa,
da yagama bawalinsa sai yazo gaban ANNABI sai ya zauna sai yace "ALLAHUMMA HARMI WARHAM MUHAMMAD WALA TA HARMA ALA AHADAN"
Ma'ana:
Allah kaji kaina kaji kan muhammadu
karkaji kowa tare damu. Inji mutumin
Sai ANNABI S.A.W yayi dariya yace yanzu
duk rahman Allah dinnan mu biyu kawai
Amma kam ka tsarewa Allah fili mai yawa.
Inji ANNABI S.A.W
Akarshe dai ANNABI ya jawo hankalin
mutumin har mutumin ya gane kuma ya
godewa ANNABI S.A.W
Jama'a ku duba yadda ANNABI yake jawo
hankalin mutane zuwa ga addinin
musulunci, amma a halin da muke ciki a
yanzu in ka shiga wasu masallatai in kayi
zikiri dai koranka suke acikin masallacin.
Wai kuma su musulmai ne. Wai kuma suna
bin sunnar ANNABI S.A.W
Allah ka rabamu da irin wadannan
munafukai