Zaza of Abuja
Talking facts /content creator/
Special adviser ❤️
INASHA ALLAH YAU ZAMU KAWOMAKU YADDA ZAKUYI DOWNLOAD ƊIN WA'AZI VIDEO DAGA FACEBOOK DAN ALLAH KUYI ALƘWARIN YAƊASHI IDAN KUN GANI
ADUNIYA AKE GYARAN HALI WALLAHI
𝔸𝕔𝕚𝕜𝕚𝕟 𝕊𝕦𝕟𝕒𝕪𝕖𝕟 𝔸𝕝𝕝𝕒𝕙 𝔾𝕦𝕕𝕒(99) ℝ𝕦𝕓𝕦𝕥𝕒 𝔻𝕒𝕪𝕒(1)
𝔻𝕠𝕞𝕚𝕟 𝔾𝕚𝕣𝕞𝕒𝕟 𝕊𝕒
Shi aure yana son nutsuwa sosai, ka zaɓi wacce tayi maka a siffa ta jiki da fata da fuska, amma ta zamo mai tarbiyya da kaunarka
Duk wanda yake neman dacewa duniya da lahira, yabi ALLAH yabi Manzo SAW yabi iyaye ya zamo mai sana'a da mutunta mutane
Daga ibn Abbas {RA} Yace: Manzon Allah {SAW} Ya kasance yafi kowa kyauta, kuma kyautarsa ta fi yawaita a watan ramadhan"
~Muslim.
Yaa Allah Ka Sanya Wadata A Zuciyar Mu da Hannun Mu.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Contact the school
Telephone
Website
Address
Abuja
KAGINI