09/07/2022
Assalamu alaikum.
Muna wa yan uwa barka da sallah da fatan Allah ya maimaita mana, kuma muna mika godiyarmu ga wadanda Allah yabawa ikon halartar taron mika mulki da kuma launching na magazine.
Muna miqa godiyarmu ga wadanda s**ayi launching tare da sayan magazine, wadanda s**a hada da:-
1-Khalifa S Alhassan 50$
2-Malam Wa'alamu (shugaba dan fodio) 10,000 #
3-Mukhtr sheikh Mukhtar 10,000 #
4-Umar Sulaiman 200 junaih
5-Salim Idris Aliyu 100 juanih
6-Abdulbasit Koki 100 junaih
7-Yakubu Ya'u kunya 100 junaih
8-Malam bashir Aliyu Umar 100 junaih
Sannan game da farashin magazine ga wanda yake son mallakar tasa shine 100 junaih masry, za'a iya tuntubar wakilan kungiya don saya.
Note: munyi anfani da hotunan da kowa ya turo da kansa ne cikin magazine, duka wanda bega hotonsa ba to bai turo ba sanarwar da aka yi tayi tun watanni sa s**a wuce.
07/07/2022
Assalamu alaikum.
Wakilan zartarwa karkashin jagorancin shugaba Mikail Abdullahi nayiwa dukkanin yan qungiya barka da sallah da fatan Allah ya maimaita mana.
Bayan haka suna farin cikin gayyatar yan kungiya zuwa gagarumin taron rantsar da sabbin shugabanni na wannan kungiya, da kuma Kaddamar da mujalla ta farko a tarihin kungiya.
Taron zai kasance kamar haka:-
Waje: Imara 3, dauri na 3
Rana: Asabar 9 july, Ranar sallah
Lokaci: 8:30am, bayan tsaiwar danfodio.
Allah yabada ikon halarta
04/12/2021
Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!!
*Assalamualaikum*
Wannan Kungiya Mai Albarka Tana Yiwa Yayanta Barka Da Wannan Lokacin Da Fatan Kowa Na Lafiya.
Ajiya Ne Muka Samu Damar Zuwa Office Din Nigerian Student Union Wanda Muka Tattauna da Mr president Game Da Yiwa Wannan Kungiya Sheda.
Shugaba Wanda Shine Shugaban Ta Y Karbe Mu Hannu Bibbiyu Sannan Y Bamu Shawarwari Da S**a Dace.
Daga Karshe Muna Mika Sakon Godiya Zuwa Ga Mr President Game Da Gydunmawa Ta Kudi Da Y Bada Domin Asa A Asusun Kungiya, Muna Gidiya Allah Ya Saka Da Alkhairi.
*Wassalamu'alaikum*
P.R.O: Umar Abubakar Hussain
تحيا معهد كانو💪🏽💪🏽💪🏽
03/12/2021
نغمة إلهام
فَـوقَ المَــجَرَّةِ تَسْكُنُ الأَحْلَامُ
وبِأَرْضِ بَــايَرُو تَخْفِقُ الأَعْلَامُ
قَلَمُ القَصِيدَةِ حَارِسٌ لِذِمَارِكُم
وَبِـكَــفِّــهِ تَــتَــآلَــفُ الأَرْحَــامُ
وَمَـشَـاعري لَحْنٌ عَلَى أَوْتَارِها
بِـضِـيَائِـها تَـتَـكَشَّـفُ الأَوْهَـامُ
يَا قَـاصِـدًا وِرْدَ الثَّرَاءِ وَسِـرْبَهَا
رُمْـتَ الأَمَـانَ يَصُـونُهُ الإِكـْرَامُ
تَتَصَافَحُ الأَرْوَاحُ تَحْتَ ظـِلَالِهِ
بِـفـِـنَائِــه تَـتَـسَـابَـقُ الأَقْـــلَامُ
يَا دُرَّةَ الأَقْـمَــارِ يَـا نَـبْـعَ العُـلَا
أَنْــتِ الأمــيــرة كُلُّـهُـم خُدَّامُ
هَـذِي الحُصُـونُ حَدِيقَةً عُلُوِيَّةً
في حِضْـنِـهَـا يَتَبَخْتَرُ الإِسْـلَامُ
أمين إبراهيم محمد
٢١/١١/٢٠٢١
05/11/2021
إنا لله وإنا إليه الراجعون، إن لله ما أعطى وله ما أخذ، وكل شيء عنده بأجل مسمى.
A madadin yan qungiya gaba daya muna miqa saqon ta'aziyyarmu ga dan uwanmu, abokinmu malam Basiru bisa rasuwar mahaifinsa, muna roqon Allah yamasa rahma yabada haqurin rashinsa ya albarkaci abunda ya bari.