17/10/2024
MA GAGARIN MASU SADAKA DA NAMAN DAMO DA BAKIN BUNSURU DON TSAFI...๐๐๐โ
SUN LABE SUNA BATARAI SUNA TURA BAKI...TOH AHIR INKU GARBA SAI MAHDI
Allah Ya Kara Daura Sarki Akan Maqiyansa, Allah Yasa Sarki Ya Gama Da Duniya Lafiya Cikin Nasarori Masu Tarun Yawa, Ya Kara Tsare Gaban Sarki Da Bayansa.๐๐คฒ๐๐๐ฅ
17/10/2024
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
TUNATARWA:
Abubuwa guda hudu suna zuwa kaitsaye ba tare da sanarwa ba:
1. Arziki
2. Rabo
3. Rashin lafiya
4. Mutuwa
Ya Allah ka sanya arzikin mu ya zama na halal. Rabon mu ya zamo mai sauki. Rashin lafiyarmu ta zama kaffarar zunubammu. Mutuwar ta zamo hutu da samun rahamar Allah Bijahi Rasulillahi (S.A.W).
Ina muku fatan alheri da kuma barka da safiya. ๐๐๐
13/10/2024
ZAKI SARKIN BANKEWA JIKAN TUKUR:๐ฆ๐ฅ๐
Allah Ya Kara Lalata Shirin Makiyan Sarki Da Yan Kankanba Tunda Sanyin Safiya, Allah Ya Karawa Sarki Lafiya, Tausayi, Imani Da Nisan Kwana.๐โ๐คฒ๐๐๐ฅ๐ฆ
13/10/2024
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM ๐คฒ๐คฒ๐คฒ
Ya Jabbaru Kadauka kamu
Ya Rahimu kaji kan mu
Ya Fatahu kayi mana budi
Ya Razzaku ka azurta mu
Ya Mutakabbiru ka kare mu
Ya Alimu ka kara mana sani
Ya Shafi'u kace cemu
Ya Muminu ka tausaya mana.
Dan Alfarmar Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam.
Ina Muku Fatan Alheri Da Kuma Barka Da Safiya.๐คฒ๐คฒ๐คฒ
10/10/2024
TANKWARA MAI BORE JIKAN TUKUR CI FANSA:๐น๐ฅ๐
Allah Ya Kara Nunawa Maqiyan Sarki Abunda Basaso, Allah Duk Wanda Yadamu Sarki Allah Yadameshi, Allah Ya Karawa Sarki Lafiya Da Kwanciyan Hankali, Allah Yasa Sarki Ya Gama Da Duniya Lafiya.๐๐โ๐คฒ๐๐ฅ๐น
10/10/2024
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
NASIHA CE:
IDAN ZAKU YI ZANCE KUYI ADALCI !!!
Acikin Alฦur'ani Maigirma ALLAH (๏ทป) Ya ce:
ููุฅูุฐูุง ููููุชูู
ู ููุงุนูุฏููููุง
Maสผana: โidan za ku yi magana, Toh ku yi adalci.โ [An-am: 152]
Sheikh Saleh Al-fauzan (Hafizahullah) Ya ce: โKo da ya kasance abokin adawa ne, ko bayahude, ko banasare. ba'a zalunci akansu.โ [Atta'alรฏq ala Risalah: wujรบbul amri bil ma'aruf. Shafi na 103]
Wajibi ne ga Mutum ya rinฦa yin magana ta gaskiya a wajen yabo ko s**a ko bayar da shaida, ba tare da la'akari da kusanci ko soyayya ko ฦiyayya ba.
Allah Yasa Mudace Duniya Da Lahira Bijahi Rasulillahi (S.A.W)
Ina Muku Fatan Alheri Da Kuma Barka Da Safiya.
08/10/2024
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM ๐๐๐
HATTARA DA CIN ZALI:
Abu Huraira radhiyallahu anhu ya ruwaito Hadisi daga Annabi sallallahu alaihi wasallam ya ce: "Kun san wane ne matsiyaci? Matsiyaci daga cikin al'ummata shi ne wanda zaizo ranar alkiyama da Sallah da Azumi da Zakka, amma kuma yazo ya zagi wannan, yayi kazafi ma wannan, yaci kudin wannan, ya zubar da jinin wannan, ya daki wannan...sai a debo daga cikin ladarsa a ba wannan..a ba wannan..har sai ladarsa ta kare bai gama biyan hakkinsu ba, sai a debo zunubansu a jefa masa, sannan a wurga shi cikin wuta". Sahihul Jami' (87).
Allah ya karemu baki daya. Allah yasa mudace duniya da lahira Bijahi Rasulillahi (S.A.W)
Ina Muku Fatan Alheri Da Kuma Barka Da Safiya.๐๐๐
06/10/2024
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
NASIHA CE:
Manzon ALLAH (S.A.W) Ya ce';
Lallai akan haramta wa bawa arziki saboda zunubi da ya aikata.
ุตุญุญู ุงุจู ุจุงุฒ ุญุงุดูุฉ ุจููุบ ุงูู
ุฑุงู
778
Ibnul Qayyim (RH) Ya ce; Kamar yadda tsoron ALLAH yake janyo arziki, to barin tsoron ALLAH ma haka yake janyo talauci, babu wani abu da yake janyo wa mutum arzikin ALLAH tamkar misalin barin saษon ALLAH ุงูุฌูุงุจ ุงููุงูู ุต52m
Allah Yasa Mucika Da Imani Bijahi Rasulillahi (S.A.W).
Ina Muku Fatan Alheri Da Kuma Barka Da Safiya.
05/10/2024
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
HATSARIN MUTUWA DA BASHI AKAN KA
Manzon Allah (S.A.W) Yace: โNa Rantse Da Wanda Raina Yake Hannunsa, Da Za'a Kashe Mutum Ta Hanyar ฦaukaka Addinin Allah (๏ทป), Sai A Rayar Dashi, Sannan A Sake Kashe Shi, Sannan a ฦara Rayashi, Sannan a Sake Kashe Shi, Sannan a Kuma Kashe Shi Da BรSHI Akansa, Bazai Taษa Shiga Aljannah ba Har Sai An Biya Masa Wannan Bashinโ.
{Nisรฃ'i Ya Ruwaitoshi}
Allah ya tsare mu. Allah yasa mudace duniya da lahira Bijahi Rasulillahi (S.A.W)
03/10/2024
RARAKA SARAKAI, FATATTAKA SARAKAI, MAI MALFA MAI BINDIGA:๐ฆ๐ฅ๐
KA DAKESU KA DAKI IYAYEN GIDAN SU...
Allah Ya Kara Lalata Makiyan Sarki Na Fili Dana Boye Na Kusa Dana Nesa Na Gida Dana Waje, Allah Yasa Sarki Ya Gama Da Duniya Lafiya.๐๐คฒ๐โ๐ฅ๐๐ฆ
03/10/2024
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
SON MA'AIKI ALLAH ANNABI MUHAMMADU (S.A.W)
Lokacin da MA'AIKI (S.A.W) ya sauka a garin Madina, "Banun Najjar" sun yi murna sosai saboda ANNABI yana maฦwabtaka da su. ANNABI (S.A.W) ya ce musu:
"Kuna ฦaunata"? Sai s**a amsa "na'am".
MA'AIKI (S.A.W) yace, ALLAH ya sa ni tabbas zuciyata tana ฦaunarku".
Duk wanda yake son ANNABI (S.A.W) da gasken gaske, kuma yake biyayya ga umarninsa sa'annan yake yawaita yi masa SALATI tabbas ANNABI (S.A.W) ya san da shi, kuma haฦiฦa MA'AIKI (S.A.W) yana ฦaunarsa.
Babu wani ษaya da zai yiwa ANNABI (S.A.W) SALATI fa ce an gaya masa wane ษan gidan wane masoyinka ne kuma yana yi maka SALATI.
ALLAH ya sanya sunayenmu cikin jerin masu ฦaunar MA'AIKI (S.A.W) kuma masu yawaita yi masa SALATI.๐คฒ๐คฒ๐คฒ