Late Imam Mika'il Isah Shika.

Late Imam Mika'il Isah Shika.

Share

The teaching of imam. Which he have done during his life time

17/11/2019

_*ADDU'A GA "YA"YAN MU.*_

(Mal. Aminu Ibrahim Daurawa).

Wannan Addu'a itace yakamata iyaye maza da mata su dinga yiwa "ya"yansu domin samun zuriyya ta kwarai...

(1) Ya Allah kayi min albarka a cikin 'ya'yana.

(2) Ya Allah kayi masu muwafaka su zamo masu yi maka biyayya.

(3) Ya Allah Ka azurtani da suyi min biyayya.

(4) Ya Allah yadda ka sanar da Annabi Musa ilimi ka sanar da 'ya'yana ilimi.

(5) Ya Allah yadda Ka fahimtar da Annabi Sulaiman Ka fahimtar da 'ya'yana.

(6) Ya wanda Ya ba Annabi lukman hikima. Allah ka Bawa 'Ya'ya na hikima kuma ka basu iya zance.

(7) Ya Allah Ka bawa 'ya'yana ilimin da basu sani ba.

(8) Ya Allah Ka tunatar da su abinda duk s**a manta.

(9) Ya Allah Ka budewa 'ya'yana albarkar sammai da kasai.

(10) Ya Allah Kai mai ji ne kuma mai amsawa ne.

(11) Ya Allah ina rokonka, ka bawa 'ya'yana gam da katar na abubuwan alkhairi.

(12) Ya Allah Ka basu karfin hadda, kuma Ka basu saurin ganewa,Ka basu kaifin tunani.

(13) Ya Allah Kasa 'ya'ya na su zamo shiryayyayu, masu shiryarwa.

(15) Ya Allah Kai mai ji ne kuma mai amsawa.

(16) Ya Allah Ka dawwamad da Imanin Ka a cikin zukatan su.

(17) Ya Allah Ka qawata zukatansu da Imani, Ka sa masu kyamar kafircine.

(18) Ya Allah Ka sa masu kyamar fasikanci da kyamar sabon Ka.

(19) Ya Allah Ka sanya su cikin shiryayyayu.

(20) Ya Allah Ka gyara halayen 'ya'yana, Ka cika zukatan su da haske da hikima.

(21) Ya Allah Ka tsarkake zukatan 'ya'ya daga barin riya.

(22) Ya Allah Ka tsare mani gabobin 'ya'yana, Ka kare su daga yin zina,Ka kare su daga yin luwadi,Ka kare su daga yin madigo Ka kare su da dukkan
laifuffuka Ka kare mani zuri'a ta.

(23) Ya Allah Ka sanya 'ya'yana su zamo mahaddatan Al-Qur'ani,su zamo masana Sunnar Annabin Ka (SAW).

(24) Ya Allah Ka azurta 'ya'yana da kamewa da yarda da hukuncin da kayi akan su.

(25) Ya Allah Ka azurta 'ya'yana da kaunar Ka da kaunar Annabin Ka da kaunar duk wanda Kake kauna da kaunar duk wanda zai kusantar dasu zuwa ga sayayyarka.

02/08/2019

فضل العلم على المال

واعلم : أن الناس اختلفوا في العلم والمال ،
قال بعضهم العلم أفضل من المال
وقال الآخر : المال أفضل من العلم ، فتنازعوا فيه حتى بعثوا إلى عبد الله بن عباس رضي الله عنهما رسولا ليسأله عن ذلك ،فذهب إليه وسأله ، فقال : اعلم أن للعلم شرفاً على المال ،من سبعة أوجه :

إحداها : أن العلم ميراث الأنبياء ، والمال ميراث الفراعنة والأشقياء.

والثاني : العلم يحرس صاحبه، المال يحرس ماله.

والثالث : أن المال يعطية الله تعالى لمن يحبه ولمن لا يحبه ، ولا يعطي العلم إلا لمن يحبه.

والرابع : لا ينفص العلم بالبذل والإنفاق، بل يزاد بهما، والمال ينفص بهما.

والخامس : أن صاحب العلم لا يموت ،ولا ينقطع عمله إلى يوم القيامة ومعه علمه أبداً ،وصاحب المال يموت ، وينقطع عمله ،ويبقى ماله لغيره.

والسادس : أن صاحب العلم لا يعذب في القبر ولا يبلى، وإن صاحب المال يعذب في القبر ويبلى.

والسابع : أن صاحب المال يسأل يوم القيامة عن كل درهم من أين اكتسبه ،وفيما أنفقه ويحاسب عليه ، وإن صاحب العلم له بكل مسألة درجة ، وكل حرف حسنة ، ولكل حرف من حروف القرآن عشر حسنات إن قرأ على غير طهر ، وإن قرأ على طهر :
- إن كان في غير الصلاة ، فكل حرف مئة حسنة.
- وإن قرأ في الصلاة فكل حرف ألف حسنة.

( نوم العالم عبادة )

وحكي : أن رسول الله صلى الله عليه وسلم ، جاء إلى المسجد فرأى الشيطان في باب المسجد ، فقال له النبي صلى الله عليه وسلم : يا لعين ، ماذا تصنع هنا ". فقال الشيطان : أريد أن أدخل المسجد وأفسد صلاة هذا المصلي ، ولكن كنت أخاف من هذا الرجل النائم ، فقال النبي عليه الصلاة والسلام: " يا لعين ، ولم لم تخف من المصلي وهو في العبادات والمناجاة مع ربه ؟، والنائم في الغفلة ". فقال الشيطان : المصلي جاهل ، وإفساده سهل، والنائم عالم ، فإن أغويت المصلي ، وأفسدت صلاته ، أخاف من إيقاظه ، وإصلاح صلاته فكنت خجيلا ، فقال النبي عليه الصلاة والسلام : " نوم العالم خير من عبادة الجاهل.

20/05/2019

(كل نفس ذائقة الموت)
Ya Allah ka yi rahama ga dan uwanmu Sheikh Ali Mustafa, ka karbi kyawawan ayyukansa, ka kyauta bayansa. Idan tamu ta zo ka sa mu cika da imani.
إنا لله وإنا إليه راجعون

17/09/2018

ﻭﻗﺎﺣﺔ !
----------
ﺃﺭﺳﻞ ﺭﺑﻴﻊ ﺍﻟﻤﺪﺧﻠﻲ ﻛﺘﺎﺑﺎ ﻧﻘﺪﻳﺎ ﻓﻲ ﺍﻷﺳﺘﺎﺫ ﺍﻟﺸﻬﻴﺪ
ﺳﻴﺪ ﻗﻄﺐ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺪﻛﺘﻮﺭ ﺑﻜﺮ ﺑﻦ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﺑﻮ ﺯﻳﺪ، ﻟﻴﻜﺘﺐ
ﻟﻪ ﻣﻘﺪﻣﺔ ، ﻭﻛﺎﻥ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻣﻠﻴﺌﺎ ﺑﺴﻮﺀ ﺍﻷﺩﺏ ﻣﻊ ﺍﻟﺸﻬﻴﺪ
ﻭﺑﺎﻻﻓﺘﺮﺍﺀ ﻋﻠﻴﻪ، ﻓﻤﺎﺫﺍ ﻛﺘﺐ ﻟﻪ ﺍﻟﻌﻼﻣﺔ ﺑﻜﺮ ﺃﺑﻮ ﺯﻳﺪ؟:!
ﻧﺘﺮﻛﻜﻢ ﻣﻊ ﺭﺳﺎﻟﺔ ﺍﻟﺸﻴﺦ ﺑﻜﺮ ﺃﺑﻲ ﺯﻳﺪ ﻗﺎﻝ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ:
-1 ﻧﻈﺮﺕ ﻓﻲ ﺃﻭﻝ ﺻﻔﺤﺔ ﻣﻦ ﻓﻬﺮﺱ ﺍﻟﻤﻮﺿﻮﻋﺎﺕ
ﻓﻮﺟﺪﺗﻬﺎ ﻋﻨﺎﻭﻳﻦ ﻗﺪ ﺟﻤﻌﺖ ﻓﻲ ﺳﻴﺪ ﻗﻄﺐ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ
، ﺃﺻﻮﻝ ﺍﻟﻜﻔﺮ ﻭﺍﻹﻟﺤﺎﺩ ﻭﺍﻟﺰﻧﺪﻗﺔ ، ﺍﻟﻘﻮﻝ ﺑﻮﺣﺪﺓ
ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ ، ﺍﻟﻘﻮﻝ ﺑﺨﻠﻖ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ، ﻳﺠﻮﺯ ﻟﻐﻴﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻥ
ﻳﺸﺮﻉ ، ﻏﻠﻮﻩ ﻓﻲ ﺗﻌﻈﻴﻢ ﺻﻔﺎﺕ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ، ﻻ ﻳﻘﺒﻞ
ﺍﻷﺣﺎﺩﻳﺚ ﺍﻟﻤﺘﻮﺍﺗﺮﺓ ، ﻳﺸﻜﻚ ﻓﻲ ﺃﻣﻮﺭ ﺍﻟﻌﻘﻴﺪﺓ ﺍﻟﺘﻲ
ﻳﺠﺐ ﺍﻟﺠﺰﻡ ﺑﻬﺎ ، ﻳﻜﻔﺮ ﺍﻟﻤﺠﺘﻤﻌﺎﺕ ... ﺇﻟﻰ ﺁﺧﺮ ﺗﻠﻚ
ﺍﻟﻌﻨﺎﻭﻳﻦ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﻘﺸﻌﺮ ﻣﻨﻬﺎ ﺟﻠﻮﺩ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ . .
ﻭﺃﺳﻔﺖ ﻋﻠﻰ ﺃﺣﻮﺍﻝ ﻋﻠﻤﺎﺀ ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ﻓﻲ ﺍﻷﻗﻄﺎﺭ
ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻟﻢ ﻳﻨﺒﻬﻮﺍ ﻋﻠﻰ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻤﻮﺑﻘﺎﺕ . . ﻭﻛﻴﻒ ﺍﻟﺠﻤﻊ
ﺑﻴﻦ ﻫﺬﺍ ﻭﺑﻴﻦ ﺍﻧﺘﺸﺎﺭ ﻛﺘﺒﻪ ﻓﻲ ﺍﻵﻓﺎﻕ ﺍﻧﺘﺸﺎﺭ ﺍﻟﺸﻤﺲ
، ﻭﻋﺎﻣﺘﻬﻢ ﻳﺴﺘﻔﻴﺪﻭﻥ ﻣﻨﻬﺎ ، ﺣﺘﻰ ﺃﻧﺖ ﻓﻲ ﺑﻌﺾ ﻣﺎ
ﻛﺘﺒﺖ ، ﻋﻨﺪ ﻫﺬﺍ ﺃﺧﺬﺕ ﺑﺎﻟﻤﻄﺎﺑﻘﺔ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻌﻨﻮﺍﻥ
ﻭﺍﻟﻤﻮﺿﻮﻉ ، ﻓﻮﺟﺪﺕ ﺍﻟﺨﺒﺮ ﻳﻜﺬﺑﻪ ﺍﻟﺨﺒﺮ ، ﻭﻧﻬﺎﻳﺘﻬﺎ
ﺑﺎﻟﺠﻤﻠﺔ ﻋﻨﺎﻭﻳﻦ ﺍﺳﺘﻔﺰﺍﺯﻳﺔ ﺗﺠﺬﺏ ﺍﻟﻘﺎﺭﺉ ﺍﻟﻌﺎﺩﻱ ،
ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻮﻗﻴﻌﺔ ﻓﻲ ﺳﻴﺪ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ، ﻭﺇﻧﻲ ﺃﻛﺮﻩ ﻟﻲ
ﻭﻟﻜﻢ ﻭﻟﻜﻞ ﻣﺴﻠﻢ ﻣﻮﺍﻃﻦ ﺍﻹﺛﻢ ﻭﺍﻟﺠﻨﺎﺡ ، ﻭﺇﻥ ﻣﻦ
ﺍﻟﻐﺒﻦ ﺍﻟﻔﺎﺣﺶ ﺇﻫﺪﺍﺀ ﺍﻹﻧﺴﺎﻥ ﺣﺴﻨﺎﺗﻪ ﺇﻟﻰ ﻣﻦ ﻳﻌﺘﻘﺪ
ﺑﻐﻀﻪ ﻭﻋﺪﺍﻭﺗﻪ .
-2 ﻧﻈﺮﺕ ﻓﻮﺟﺪﺕ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻳـﻔـﺘـﻘــﺪ " ﻣﻨﻬـﺞ ﺍﻟﻨﻘﺪ
، ﺃﻣﺎﻧـﺔ ﺍﻟﻨﻘﻞ ﻭﺍﻟﻌﻠﻢ ، ﺃﺻـﻮﻝ ﺍﻟﺒﺤﺚ ﺍﻟﻌﻠﻤﻲ ،
ﺍﻟﺤﻴـﺪﺓ ﺍﻟﻌﻠﻤﻴﺔ ، ﻋـﺪﻡ ﻫﻀﻢ ﺍﻟﺤﻖ . "
ﺃﻣﺎ ﺃﺩﺏ ﺍﻟﺤﻮﺍﺭ ﻭﺳﻤﻮ ﺍﻷﺳﻠﻮﺏ ﻭﺭﺻﺎﻧﺔ ﺍﻟﻌﺮﺽ ﻓﻼ
ﺗﻤﺖ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﺑﻬﺎﺟﺲ . . ﻭﺇﻟﻴﻚ ﺍﻟﺪﻟﻴﻞ…
ﺃﻭﻻً: ﺭﺃﻳﺖ ﺍﻻﻋﺘﻤﺎﺩ ﻓﻲ ﺍﻟﻨﻘﻞ ﻣﻦ ﻛﺘﺐ ﺳﻴﺪ ﺭﺣﻤﻪ
ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻣﻦ ﻃﺒﻌﺎﺕ ﺳﺎﺑﻘﺔ ﻣﺜﻞ ﺍﻟﻈﻼﻝ ﻭﺍﻟﻌﺪﺍﻟﺔ
ﺍﻻﺟﺘﻤﺎﻋﻴﺔ ﻣﻊ ﻋﻠﻤﻜﻢ ﻛﻤﺎ ﻓﻲ ﺣﺎﺷﻴﺔ ﺹ 29
ﻭﻏﻴﺮﻫﺎ ، ﺃﻥ ﻟﻬﺎ ﻃﺒﻌﺎﺕ ﻣﻌﺪﻟﺔ ﻻﺣﻘﺔ ، ﻭﺍﻟﻮﺍﺟﺐ
ﺣﺴﺐ ﺃﺻﻮﻝ ﺍﻟﻨﻘﺪ ﻭﺍﻷﻣﺎﻧﺔ ﺍﻟﻌﻠﻤﻴﺔ ، ﺗﺴﻠﻴﻂ ﺍﻟﻨﻘﺪ ﺇﻥ
ﻛﺎﻥ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻨﺺ ﻣﻦ ﺍﻟﻄﺒﻌﺔ ﺍﻷﺧﻴﺮﺓ ﻟﻜﻞ ﻛﺘﺎﺏ ، ﻷﻥ
ﻣﺎ ﻓﻴﻬﺎ ﻣﻦ ﺗﻌﺪﻳﻞ ﻳﻨﺴﺦ ﻣﺎ ﻓﻲ ﺳﺎﺑﻘﺘﻬﺎ ﻭﻫﺬﺍ ﻏﻴﺮ
ﺧﺎﻑ ﺇﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻋﻠﻰ ﻣﻌﻠﻮﻣﺎﺗﻜﻢ ﺍﻷﻭﻟﻴﺔ ،
ﻟﻜﻦ ﻟﻌﻠﻬﺎ ﻏﻠﻄﺔ ﻃﺎﻟﺐ ﺣﻀﺮ ﻟﻜﻢ ﺍﻟﻤﻌﻠﻮﻣﺎﺕ ﻭﻟﻤﺎ
ﻳﻌﺮﻑ ﻫﺬﺍ ؟؟ ، ﻭﻏﻴﺮ ﺧﺎﻑ ﻟﻤﺎ ﻟﻬﺬﺍ ﻣﻦ ﻧﻈﺎﺋﺮ ﻟﺪﻯ
ﺃﻫﻞ ﺍﻋﻠﻢ ، ﻓﻤﺜﻼً ﻛﺘﺎﺏ ﺍﻟﺮﻭﺡ ﻻﺑﻦ ﺍﻟﻘﻴﻢ ﻟﻤﺎ ﺭﺃﻯ
ﺑﻌﻀﻬﻢ ﻓﻴﻤﺎ ﺭﺃﻯ ﻗﺎﻝ: ﻟﻌﻠﻪ ﻓﻲ ﺃﻭﻝ ﺣﻴﺎﺗﻪ ﻭﻫﻜﺬﺍ
ﻓﻲ ﻣﻮﺍﻃﻦ ﻟﻐﻴﺮﻩ ، ﻭﻛﺘﺎﺏ ﺍﻟﻌﺪﺍﻟﺔ ﺍﻻﺟﺘﻤﺎﻋﻴﺔ ﻫﻮ
ﺃﻭﻝ ﻣﺎ ﺃﻟﻔﻪ ﻓﻲ ﺍﻹﺳﻼﻣﻴﺎﺕ ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻤﺴﺘﻌﺎﻥ .
ﺛﺎﻧﻴًﺎ : ﻟﻘﺪ ﺍﻗﺸﻌﺮ ﺟﻠﺪﻱ ﺣﻴﻨﻤﺎ ﻗﺮﺃﺕ ﻓﻲ ﻓﻬﺮﺱ ﻫﺬﺍ
ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻗﻮﻟﻜﻢ "ﺳﻴﺪ ﻗﻄﺐ ﻳﺠﻮﺯ ﻟﻐﻴﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻥ ﻳﺸﺮﻉ
" ، ﻓﻬﺮﻋﺖ ﺇﻟﻴﻬﺎ ﻗﺒﻞ ﻛﻞ ﺷﻲﺀ ﻓﺮﺃﻳﺖ ﺍﻟﻜﻼﻡ
ﺑﻤﺠﻤﻮﻋﻪ ﻧﻘﻼً ﻭﺍﺣﺪًﺍ ﻟﺴﻄﻮﺭ ﻋﺪﻳﺪﺓ ﻣﻦ ﻛﺘﺎﺑﻪ ﺍﻟﻌﺪﺍﻟﺔ
ﺍﻻﺟﺘﻤﺎﻋﻴﺔ " ﻭﻛﻼﻣﻪ ﻻ ﻳﻔﻴﺪ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻌﻨﻮﺍﻥ ﺍﻻﺳﺘﻔﺰﺍﺯﻱ
، ﻭﻟﻨﻔﺮﺽ ﺃﻥ ﻓﻴﻪ ﻋﺒﺎﺭﺓ ﻣﻮﻫﻤﺔ ﺃﻭ ﻣﻄﻠﻘﺔ ، ﻓﻜﻴﻒ
ﻧﺤﻮﻟﻬﺎ ﺇﻟﻰ ﻣﺆﺍﺧﺬﺓ ﻣﻜﻔﺮﺓ ، ﺗﻨﺴﻒ ﻣﺎ ﺑﻨﻰ ﻋﻠﻴﻪ ﺳﻴﺪ
ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺣﻴﺎﺗﻪ ﻭﻭﻇﻒ ﻟﻪ ﻗﻠﻤﻪ ﻣﻦ ﺍﻟﺪﻋﻮﺓ ﺇﻟﻰ
ﺗﻮﺣﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ " ﻓﻲ ﺍﻟﺤﻜﻢ ﻭﺍﻟﺘﺸﺮﻳﻊ" ﻭﺭﻓﺾ
ﺳﻦ ﺍﻟﻘﻮﺍﻧﻴﻦ ﺍﻟﻮﺿﻌﻴﺔ ﻭﺍﻟﻮﻗﻮﻑ ﻓﻲ ﻭﺟﻮﻩ ﺍﻟﻔﻌﻠﺔ
ﻟﺬﻟﻚ ، ﺇﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻳﺤﺐ ﺍﻟﻌﺪﻝ ﻭﺍﻹﻧﺼﺎﻑ ﻓﻲ ﻛﻞ ﺷﻲﺀ
ﻭﻻ ﺃﺭﺍﻙ ﺇﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﺇﻻ ﻓﻲ ﺃﻭﺑﺔ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻌﺪﻝ
ﻭﺍﻹﻧﺼﺎﻑ .
ﺛﺎﻟﺜًﺎ: ﻭﻣﻦ ﺍﻟﻌﻨﺎﻭﻳﻦ ﺍﻻﺳﺘﻔﺰﺍﺯﻳﺔ ﻗﻮﻟﻜﻢ " ﻗﻮﻝ ﺳﻴﺪ
ﻗﻄﺐ ﺑﻮﺣﺪﺓ ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ : ﺇﻥ ﺳﻴﺪًﺍ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﻗﺎﻝ ﻛﻼﻣًﺎ
ﻣﺘﺸﺎﺑﻬًﺎ ﺣﻠﻖ ﻓﻴﻪ ﺑﺎﻷﺳﻠﻮﺏ ﻓﻲ ﺗﻔﺴﻴﺮ ﺳﻮﺭﺗﻲ ﺍﻟﺤﺪﻳﺪ
ﻭﺍﻹﺧﻼﺹ ﻭﻗﺪ ﺍﻋﺘﻤﺪ ﻋﻠﻴﻪ ﺑﻨﺴﺒﺔ ﺍﻟﻘﻮﻝ ﺑﻮﺣﺪﺓ
ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ ﺇﻟﻴﻪ ، ﻭﺃﺣﺴﻨﺘﻢ ﺣﻴﻨﻤﺎ ﻧﻘﻠﺘﻢ ﻗﻮﻟﻪ ﻓﻲ ﺗﻔﺴﻴﺮ
ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ ﻣﻦ ﺭﺩﻩ ﺍﻟﻮﺍﺿﺢ ﺍﻟﺼﺮﻳﺢ ﻟﻔﻜﺮﺓ ﻭﺣﺪﺓ
ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ ، ﻭﻣﻨﻪ ﻗﻮﻟﻪ": ﻭﻣﻦ ﻫﻨﺎ ﺗﻨﺘﻔﻲ ﻣﻦ ﺍﻟﺘﻔﻜﻴﺮ
ﺍﻹﺳﻼﻣﻲ ﺍﻟﺼﺤﻴﺢ ﻓﻜﺮﺓ ﻭﺣﺪﺓ ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ" ﻭﺃﺯﻳﺪﻛﻢ ﺃﻥ
ﻓﻲ ﻛﺘﺎﺑﻪ " ﻣﻘﻮﻣﺎﺕ ﺍﻟﺘﺼﻮﺭ ﺍﻹﺳﻼﻣﻲ " ﺭﺩًﺍ ﺷﺎﻓﻴًﺎ
ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻘﺎﺋﻠﻴﻦ ﺑﻮﺣﺪﺓ ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ ، ﻟﻬﺬﺍ ﻓﻨﺤﻦ ﻧﻘﻮﻝ ﻏﻔﺮ
ﺍﻟﻠﻪ ﻟﺴﻴﺪ ﻛﻼﻣﻪ ﺍﻟﻤﺘﺸﺎﺑﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﺟﻨﺢ ﻓﻴﻪ ﺑﺄﺳﻠﻮﺏ ﻭﺳﻊ
ﻓﻴﻪ ﺍﻟﻌﺒﺎﺭﺓ . . ﻭﺍﻟﻤﺘﺸﺎﺑﻪ ﻻ ﻳﻘﺎﻭﻡ ﺍﻟﻨﺺ ﺍﻟﺼﺮﻳﺢ
ﺍﻟﻘﺎﻃﻊ ﻣﻦ ﻛﻼﻣﻪ ، ﻟﻬﺬﺍ ﺃﺭﺟﻮ ﺍﻟﻤﺒﺎﺩﺭﺓ ﺇﻟﻰ ﺷﻄﺐ
ﻫﺬﺍ ﺍﻟﺘﻜﻔﻴﺮ ﺍﻟﻀﻤﻨﻲ ﻟﺴﻴﺪ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻭﺇﻧﻲ
ﻣﺸﻔﻖ ﻋﻠﻴﻜﻢ .
ﺭﺍﺑﻌًﺎ : ﻭﻫﻨﺎ ﺃﻗﻮﻝ ﻟﺠﻨﺎﺑﻜﻢ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺑﻜﻞ ﻭﺿﻮﺡ ﺇﻧﻚ
ﺗﺤﺖ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻌﻨﺎﻭﻳﻦ "ﻣﺨﺎﻟﻔﺘﻪ ﻓﻲ ﺗﻔﺴﻴﺮ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ
ﻟﻠﻌﻠﻤﺎﺀ ﻭﺃﻫﻞ ﺍﻟﻠﻐﺔ ﻭﻋﺪﻡ ﻭﺿﻮﺡ ﺍﻟﺮﺑﻮﺑﻴﺔ ﻭﺍﻷﻟﻮﻫﻴﺔ
ﻋﻨﺪ ﺳﻴﺪ "
ﺃﻗﻮﻝ ﺃﻳﻬﺎ ﺍﻟﻤﺤﺐ ﺍﻟﺤﺒﻴﺐ ، ﻟﻘﺪ ﻧﺴﻔﺖ ﺑﻼ ﺗﺜﺒﺖ ﺟﻤﻴﻊ
ﻣﺎ ﻗﺮﺭﻩ ﺳﻴﺪ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻣﻦ ﻣﻌﺎﻟﻢ ﺍﻟﺘﻮﺣﻴﺪ
ﻭﻣﻘﺘﻀﻴﺎﺗﻪ ، ﻭﻟﻮﺍﺯﻣﻪ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺤﺘﻞ ﺍﻟﺴﻤﺔ ﺍﻟﺒﺎﺭﺯﺓ ﻓﻲ
ﺣﻴﺎﺗﻪ ﺍﻟﻄﻮﻳﻠﺔ ﻓﺠﻤﻴﻊ ﻣﺎ ﺫﻛﺮﺗﻪ ﻳﻠﻐﻴﻪ ﻛﻠﻤﺔ ﻭﺍﺣﺪﺓ ،
ﻭﻫﻲ ﺃﻥ ﺗﻮﺣﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻲ ﺍﻟﺤﻜﻢ ﻭﺍﻟﺘﺸﺮﻳﻊ ﻣﻦ
ﻣﻘﺘﻀﻴﺎﺕ ﻛﻠﻤﺔ ﺍﻟﺘﻮﺣﻴﺪ ، ﻭﺳﻴﺪ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﺭﻛﺰ
ﻋﻠﻰ ﻫﺬﺍ ﻛﺜﻴﺮًﺍ ﻟﻤﺎ ﺭﺃﻯ ﻣﻦ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺠﺮﺃﺓ ﺍﻟﻔﺎﺟﺮﺓ ﻋﻠﻰ
ﺇﻟﻐﺎﺀ ﺗﺤﻜﻴﻢ ﺷﺮﻉ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﻦ ﺍﻟﻘﻀﺎﺀ ﻭﻏﻴﺮﻩ ﻭﺣﻼﻝ
ﺍﻟﻘﻮﺍﻧﻴﻦ ﺍﻟﻮﺿﻌﻴﺔ ﺑﺪﻻً ﻋﻨﻬﺎ ﻭﻻ ﺷﻚ ﺃﻥ ﻫﺬﻩ ﺟﺮﺃﺓ
ﻋﻈﻴﻤﺔ ﻣﺎ ﻋﺎﻫﺪﺗﻬﺎ ﺍﻷﻣﺔ ﺍﻹﺳﻼﻣﻴﺔ ﻓﻲ ﻣﺸﻮﺍﺭﻫﺎ
ﺍﻟﻄﻮﻳﻞ ﻗﺒﻞ ﻋﺎﻡ 1342ﻫـ
ﺧﺎﻣﺴًﺎ: ﻭﻣﻦ ﻋﻨﺎﻭﻳﻦ ﺍﻟﻔﻬﺮﺱ " ﻗﻮﻝ ﺳﻴﺪ ﺑﺨﻠﻖ
ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﻭﺃﻥ ﻛﻼﻡ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﺒﺎﺭﺓ ﻋﻦ ﺍﻹﺭﺍﺩﺓ " ﻟﻤﺎ ﺭﺟﻌﺖ
ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺼﻔﺤﺎﺕ ﺍﻟﻤﺬﻛﻮﺭﺓ ﻟﻢ ﺃﺟﺪ ﺣﺮﻓًﺎ ﻭﺍﺣﺪًﺍ ﻳﺼﺮﺡ
ﻓﻴﻪ ﺳﻴﺪ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﺑﻬﺬﺍ ﺍﻟﻠﻔﻆ "ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ
ﻣﺨﻠﻮﻕ" ﻛﻴﻒ ﻳﻜﻮﻥ ﻫﺬﺍ ﺍﻻﺳﺘﺴﻬﺎﻝ ﻟﻠﺮﻣﻲ ﺑﻬﺬﻩ
ﺍﻟﻤﻜﻔﺮﺍﺕ ، ﺇﻥ ﻧﻬﺎﻳﺔ ﻣﺎ ﺭﺃﻳﺖ ﻟﻪ ﺗﻤﺪﺩ ﻓﻲ ﺍﻷﺳﻠﻮﺏ
ﻛﻘﻮﻟﻪ " ﻭﻟﻜﻨﻬﻢ ﻻ ﻳﻤﻠﻜﻮﻥ ﺃﻥ ﻳﺆﻟﻔﻮﺍ ﻣﻨﻬﺎ ـ ﺃﻱ
ﺍﻟﺤﺮﻭﻑ ﺍﻟﻤﻘﻄﻌﺔ ـ ﻣﺜﻞ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻷﻧﻪ ﻣﻦ ﺻﻨﻊ
ﺍﻟﻠﻪ ﻻ ﻣﻦ ﺻﻨﻊ ﺍﻟﻨﺎﺱ. "
ﻭﻫﻲ ﻋﺒﺎﺭﺓ ﻻ ﺷﻚ ﻓﻲ ﺧﻄﺄﻫﺎ ﻭﻟﻜﻦ ﻫﻞ ﻧﺤﻜﻢ
ﻣﻦ ﺧﻼﻟﻬﺎ ﺃﻥ ﺳﻴﺪًﺍ ﻳﻘﻮﻝ ﺑﻬﺬﻩ ﺍﻟﻤﻘﻮﻟﺔ ﺍﻟﻜﻔﺮﻳﺔ
) ﺧﻠﻖ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ( ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﻻ ﺃﺳﺘﻄﻴﻊ ﺗﺤﻤﻞ ﻋﻬﺪﺓ ﺫﻟﻚ
. ﻟﻘﺪ ﺫﻛﺮﻧﻲ ﻫﺬﺍ ﺑﻘﻮﻝ ﻧﺤﻮﻩ ﻟﻠﺸﻴﺦ ﻣﺤﻤﺪ ﻋﺒﺪ
ﺍﻟﺨﺎﻟﻖ ﻋﻈﻴﻤﺔ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻲ ﻣﻘﺪﻣﺔ ﻛﺘﺎﺑﻪ ﺩﺭﺍﺳﺎﺕ
ﻓﻲ ﺃﺳﻠﻮﺏ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﻭﺍﻟﺬﻱ ﻃﺒﻌﺘﻪ ﻣﺸﻜﻮﺭﺓ
ﺟﺎﻣﻌﺔ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﺳﻌﻮﺩ ﺍﻹﺳﻼﻣﻴﺔ ، ﻓﻬﻞ
ﻧﺮﻣﻲ ﺍﻟﺠﻤﻴﻊ ﺑﺎﻟﻘﻮﻝ ﺑﺨﻠﻖ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻻ ، ﻭﺍﻛﺘﻔﻲ
ﺑﻬﺬﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﻨﺎﺣﻴﺔ ﺍﻟﻤﻮﺿﻮﻋﻴﺔ ﻭﻫﻲ ﺍﻟﻤﻬﻤﺔ .
ﻭﻣﻦ ﺟﻬﺎﺕ ﺃﺧﺮﻯ ﺃﺑﺪﻱ ﻣﺎ ﻳﻠﻲ :
ﻣﺴﻮﺩﺓ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﺗﻘﻊ ﻓﻲ 161 ﺻﻔﺤﺔ ﺑﻘﻠﻢ ﺍﻟﻴﺪ ،
ﻭﻫﻲ ﺧﻄﻮﻁ ﻣﺨﺘﻠﻔﺔ ، ﻭﻻ ﺃﻋﺮﻑ ﻣﻨﻪ ﺻﻔﺤﺔ ﻭﺍﺣﺪﺓ
ﺑﻘﻠﻤﻜﻢ ﺣﺴﺐ ﺍﻟﻤﻌﺘﺎﺩ ، ﺇﻻ ﺃﻥ ﻳﻜﻮﻥ ﺍﺧﺘﻠﻒ ﺧﻄﻜﻢ ،
ﺃﻭ ﺍﺧﺘﻠﻂ ﻋﻠﻲ ، ﺃﻡ ﺃﻧﻪ ﻋُﻬﺪ ﺑﻜﺘﺐ ﺳﻴﺪ ﻗﻄﺐ ﺭﺣﻤﻪ
ﺍﻟﻠﻪ ﻟﻌﺪﺩ ﻣﻦ ﺍﻟﻄﻼﺏ ﻓﺎﺳﺘﺨﺮﺝ ﻛﻞ ﻃﺎﻟﺐ ﻣﺎ ﺑﺪﺍ ﻟﻪ
ﺗﺤﺖ ﺇﺷﺮﺍﻓﻜﻢ ، ﺃﻭ ﺑﺈﻣﻼﺋﻜﻢ ﻟﻬﺬﺍ ﻓﻼ ﺃﺗﺤﻘﻖ ﻣﻦ
ﻧﺴﺒﺘﻪ ﺇﻟﻴﻜﻢ ﺇﻻ ﻣﺎ ﻛﺘﺒﺘﻪ ﻋﻠﻰ ﻃﺮﺗﻪ ﺃﻧﻪ ﻣﻦ ﺗﺄﻟﻴﻔﻜﻢ ،
ﻭﻫﺬﺍ ﻋﻨﺪﻱ ﻛﺎﻑ ﻓﻲ ﺍﻟﺘﻮﺛﻴﻖ ﺑﺎﻟﻨﺴﺒﺔ ﻟﺸﺨﺼﻜﻢ
ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ .
ﻣﻊ ﺍﺧﺘﻼﻑ ﺍﻟﺨﻄﻮﻁ ﺇﻻ ﺃﻥ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻣﻦ ﺃﻭﻟﻪ ﺇﻟﻰ
ﺃﺧﺮﻩ ﻳﺠﺮﻱ ﻋﻠﻰ ﻭﺗﻴﺮﺓ ﻭﺍﺣﺪﺓ ﻭﻫﻲ : ﺃﻧﻪ ﺑﻨﻔﺲ
ﻣﺘﻮﺗﺮﺓ ﻭﺗﻬﻴﺞ ﻣﺴﺘﻤﺮ ، ﻭﻭﺛﺒﺔ ﺗﻀﻐﻂ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻨﺺ ﺣﺘﻰ
ﻳﺘﻮﻟﺪ ﻣﻨﻪ ﺍﻷﺧﻄﺎﺀ ﺍﻟﻜﺒﺎﺭ ، ﻭﺗﺠﻌﻞ ﻣﺤﻞ ﺍﻻﺣﺘﻤﺎﻝ
ﻭﻣﺸﺘﺒﻪ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﻣﺤﻞ ﻗﻄﻊ ﻻ ﻳﻘﺒﻞ ﺍﻟﺠﺪﺍﻝ … ﻭﻫﺬﺍ
ﻧﻜﺚ ﻟﻤﻨﻬﺞ ﺍﻟﻨﻘﺪ: ﺍﻟﺤﻴﺪﺓ ﺍﻟﻌﻠﻤﻴﺔ . ﻣﻦ ﺣﻴﺚ ﺍﻟﺼﻴﻐﺔ
ﺇﺫﺍ ﻛﺎﻥ ﻗﺎﺭﻧًﺎ ﺑﻴﻨﻪ ﻭﺑﻴﻦ ﺃﺳﻠﻮﺏ ﺳﻴﺪ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ، ﻓﻬﻮ
ﻓﻲ ﻧﺰﻭﻝ ، ﺳﻴﺪ ﻗﺪ ﺳَﻤَﺎ ، ﻭﺇﻥ ﺍﻋﺘﺒﺮﻧﺎﻩ ﻣﻦ ﺟﺎﻧﺒﻜﻢ
ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﻓﻬﻮ ﺃﺳﻠﻮﺏ "ﺇﻋﺪﺍﺩﻱ" ﻻ ﻳﻨﺎﺳﺐ ﺇﺑﺮﺍﺯﻩ ﻣﻦ
ﻃﺎﻟﺐ ﻋﻠﻢ ﺣﺎﺯ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﺔ ﺍﻟﻌﺎﻟﻴﺔ ، ﻻ ﺑﺪ ﻣﻦ ﺗﻜﺎﻓﺆ
ﺍﻟﻘﺪﺭﺍﺕ ﻓﻲ ﺍﻟﺬﻭﻕ ﺍﻷﺩﺑﻲ ، ﻭﺍﻟﻘﺪﺭﺓ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺒﻼﻏﺔ
ﻭﺍﻟﺒﻴﺎﻥ ، ﻭﺣﺴﻦ ﺍﻟﻌﺮﺽ ﻭﺇﻻ ﻓﻠﻴﻜﺴﺮ ﺍﻟﻘﻠﻢ .
ﻟﻘﺪ ﻃﻐﻰ ﺃﺳﻠﻮﺏ ﺍﻟﺘﻬﻴﺞ ﻭﺍﻟﻔﺰﻉ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻤﻨﻬﺞ ﺍﻟﻌﻠﻤﻲ
ﺍﻟﻨﻘﺪﻱ. … ﻭﻟﻬﺬﺍ ﺍﻓﺘﻘﺪ ﺍﻟﺮﺩ ﺃﺩﺏ ﺍﻟﺤﻮﺍﺭ.
ﻓﻲ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻣﻦ ﺃﻭﻟﻪ ﺇﻟﻰ ﺁﺧﺮﻩ ﺗﻬﺠﻢ ﻭﺿﻴﻖ ﻋﻄﻦ
ﻭﺗﺸﻨﺞ ﻓﻲ ﺍﻟﻌﺒﺎﺭﺍﺕ ﻓﻠﻤﺎﺫﺍ ﻫﺬﺍ…؟ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻳﻨﺸﻂ
ﺍﻟﺤﺰﺑﻴﺔ ﺍﻟﺠﺪﻳﺪﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺃﻧﺸﺌﺖ ﻓﻲ ﻧﻔﻮﺱ ﺍﻟﺸﺒﻴﺒﺔ ﺟﻨﻮﺡ
ﺍﻟﻔﻜﺮ ﺑﺎﻟﺘﺤﺮﻳﻢ ﺗﺎﺭﺓ ، ﻭﺍﻟﻨﻘﺾ ﺗﺎﺭﺓ ﻭﺃﻥ ﻫﺬﺍ ﺑﺪﻋﺔ
ﻭﺫﺍﻙ ﻣﺒﺘﺪﻉ ، ﻭﻫﺬﺍ ﺿﻼﻝ ﻭﺫﺍﻙ ﺿﺎﻝ . .
ﻭﻻ ﺑﻴﻨﺔ ﻛﺎﻓﻴﺔ ﻟﻺﺛﺒﺎﺕ ، ﻭﻭﻟﺪﺕ ﻏﺮﻭﺭ ﺍﻟﺘﺪﻳﻦ
ﻭﺍﻻﺳﺘﻌﻼﺀ ﺣﺘﻰ ﻛﺄﻧﻤﺎ ﺍﻟﻮﺍﺣﺪ ﻋﻨﺪ ﻓﻌﻠﺘﻪ ﻫﺬﻩ ﻳﻠﻘﻲ
ﺣﻤﻼً ﻋﻦ ﻇﻬﺮﻩ ﻗﺪ ﺍﺳﺘﺮﺍﺡ ﻣﻦ ﻋﻨﺎﺀ ﺣﻤﻠﻪ ، ﻭﺃﻧﻪ
ﻳﺄﺧﺬ ﺑﺤﺠﺰ ﺍﻷﻣﺔ ﻋﻦ ﺍﻟﻬﺎﻭﻳﺔ ، ﻭﺃﻧﻪ ﻓﻲ ﺍﻋﺘﺒﺎﺭ
ﺍﻵﺧﺮﻳﻦ ﻗﺪ ﺣﻠﻖ ﻓﻲ ﺍﻟﻮﺭﻉ ﻭﺍﻟﻐﻴﺮﺓ ﻋﻠﻰ ﺣﺮﻣﺎﺕ
ﺍﻟﺸﺮﻉ ﺍﻟﻤﻄﻬﺮ ، ﻭﻫﺬﺍ ﻣﻦ ﻏﻴﺮ ﺗﺤﻘﻴﻖ ﻫﻮ ﻓﻲ
ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﺔ ﻫﺪﻡ ، ﻭﺇﻥ ﺍﻋﺘﺒﺮ ﺑﻨﺎﺀ ﻋﺎﻟﻲ ﺍﻟﺸﺮﻓﺎﺕ ، ﻓﻬﻮ
ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺘﺴﺎﻗﻂ ، ﺛﻢ ﺍﻟﺘﺒﺮﺩ ﻓﻲ ﺃﺩﺭﺍﺝ ﺍﻟﺮﻳﺎﺡ ﺍﻟﻌﺎﺗﻴﺔ .
ﻫﺬﻩ ﺳﻤﺎﺕ ﺳﺖ ﺗﻤﺘﻊ ﺑﻬﺎ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻓﺂﻝ ﻏﻴﺮ ﻣﻤﺘﻊ ،
ﻫﺬﺍ ﻣﺎ ﺑﺪﺍ ﺇﻟﻲ ﺣﺴﺐ ﺭﻏﺒﺘﻜﻢ ، ﻭﺃﻋﺘﺬﺭ ﻋﻦ ﺗﺄﺧﺮ
ﺍﻟﺠﻮﺍﺏ ، ﻷﻧﻨﻲ ﻣﻦ ﻗﺒﻞ ﻟﻴﺲ ﻟﻲ ﻋﻨﺎﻳﺔ ﺑﻘﺮﺍﺀﺓ ﻛﺘﺐ
ﻫﺬﺍ ﺍﻟﺮﺟﻞ ﻭﺇﻥ ﺗﺪﺍﻭﻟﻬﺎ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻟﻜﻦ ﻫﻮﻝ ﻣﺎ ﺫﻛﺮﺗﻢ
ﺩﻓﻌﻨﻲ ﺇﻟﻰ ﻗﺮﺍﺀﺍﺕ ﻣﺘﻌﺪﺩﺓ ﻓﻲ ﻋﺎﻣﺔ ﻛﺘﺒﻪ ، ﻓﻮﺟﺪﺕ
ﻓﻲ ﻛﺘﺒﻪ ﺧﻴﺮًﺍ ﻛﺜﻴﺮًﺍ ﻭﺇﻳﻤﺎﻧًﺎ ﻣﺸﺮﻓًﺎ ﻭﺣﻘًﺎ ﺃﺑﻠﺞ ،
ﻭﺗﺸﺮﻳﺤًﺎ ﻓﺎﺿﺤًﺎ ﻟﻤﺨﻄﻄﺎﺕ ﺍﻟﻌﺪﺍﺀ ﻟﻺﺳﻼﻡ ، ﻋﻠﻰ
ﻋﺜﺮﺍﺕ ﻓﻲ ﺳﻴﺎﻗﺎﺗﻪ ﻭﺍﺳﺘﺮﺳﺎﻝ ﺑﻌﺒﺮﺍﺕ ﻟﻴﺘﻪ ﻟﻢ ﻳﻔﻪ ﺑﻬﺎ
، ﻭﻛﺜﻴﺮ ﻣﻨﻬﺎ ﻳﻨﻘﻀﻬﺎ ﻗﻮﻟﻪ ﺍﻟﺤﻖ ﻓﻲ ﻣﻜﺎﻥ ﺃﺧﺮ
ﻭﺍﻟﻜﻤﺎﻝ ﻋﺰﻳﺰ ، ﻭﺍﻟﺮﺟﻞ ﻛﺎﻥ ﺃﺩﻳﺒًﺎ ﻧﻘﺎﺩﺓ ، ﺛﻢ ﺍﺗﺠﻪ
ﺇﻟﻰ ﺧﺪﻣﺔ ﺍﻹﺳﻼﻡ ﻣﻦ ﺧﻼﻝ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ
ﺍﻟﻤﺸﺮﻓﺔ ، ﻭﺍﻟﺴﻴﺮﺓ ﺍﻟﻨﺒﻮﻳﺔ ﺍﻟﻌﻄﺮﺓ ، ﻓﻜﺎﻥ ﻣﺎ ﻛﺎﻥ
ﻣﻦ ﻣﻮﺍﻗﻒ ﻓﻲ ﻗﻀﺎﻳﺎ ﻋﺼﺮﻩ ، ﻭﺃﺻﺮ ﻋﻠﻰ ﻣﻮﻗﻔﻪ
ﻓﻲ ﺳﺒﻴﻞ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ .
ﻭﻛﺸﻒ ﻋﻦ ﺳﺎﻟﻔﺘﻪ ، ﻭﻃﻠﺐ ﻣﻨﻪ ﺃﻥ ﻳﺴﻄﺮ ﺑﻘﻠﻤﻪ
ﻛﻠﻤﺎﺕ ﺍﻋﺘﺬﺍﺭ ﻭﻗﺎﻝ ﻛﻠﻤﺘﻪ ﺍﻹﻳﻤﺎﻧﻴﺔ ﺍﻟﻤﺸﻬﻮﺭﺓ ، ﺇﻥ
ﺃﺻﺒﻌًﺎ ﺃﺭﻓﻌﻪ ﻟﻠﺸﻬﺎﺩﺓ ﻟﻦ ﺃﻛﺘﺐ ﺑﻪ ﻛﻠﻤﺔ ﺗﻀﺎﺩﻫﺎ . . .
ﺃﻭ ﻛﻠﻤﺔ ﻧﺤﻮ ﺫﻟﻚ ، ﻓﺎﻟﻮﺍﺟﺐ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺠﻤﻴﻊ … ﺍﻟﺪﻋﺎﺀ ﻟﻪ
ﺑﺎﻟﻤﻐﻔﺮﺓ … ﻭﺍﻻﺳﺘﻔﺎﺩﺓ ﻣﻦ ﻋﻠﻤﻪ ، ﻭﺑﻴﺎﻥ ﻣﺎ ﺗﺤﻘﻘﻨﺎ
ﺧﻄﺄﻩ ﻓﻴﻪ ، ﻭﺃﻥ ﺧﻄﺄﻩ ﻻ ﻳﻮﺟﺐ ﺣﺮﻣﺎﻧﻨﺎ ﻣﻦ ﻋﻠﻤﻪ
ﻭﻻ ﻫﺠﺮ ﻛﺘﺒﻪ . .
ﺍﻋﺘﺒﺮ ﺭﻋﺎﻙ ﺍﻟﻠﻪ ﺣﺎﻟﻪ ﺑﺤﺎﻝ ﺃﺳﻼﻑ ﻣﻀﻮﺍ ﺃﻣﺜﺎﻝ ﺃﺑﻲ
ﺇﺳﻤﺎﻋﻴﻞ ﺍﻟﻬﺮﻭﻱ ﻭﺍﻟﺠﻴﻼﻧﻲ ﻛﻴﻒ ﺩﺍﻓﻊ ﻋﻨﻬﻤﺎ ﺷﻴﺦ
ﺍﻹﺳﻼﻡ ﺍﺑﻦ ﺗﻴﻤﻴﺔ ﻣﻊ ﻣﺎ ﻟﺪﻳﻬﻤﺎ ﻣﻦ ﺍﻟﻄﻮﺍﻡ ﻷﻥ
ﺍﻷﺻﻞ ﻓﻲ ﻣﺴﻠﻜﻬﻤﺎ ﻧﺼﺮﺓ ﺍﻹﺳﻼﻡ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻭﺍﻧﻈﺮ
ﻣﻨﺎﺯﻝ ﺍﻟﺴﺎﺋﺮﻳﻦ ﻟﻠﻬﺮﻭﻱ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ، ﺗﺮﻯ
ﻋﺠﺎﺋﺐ ﻻ ﻳﻤﻜﻦ ﻗﺒﻮﻟﻬﺎ ﻭﻣﻊ ﺫﻟﻚ ﻓﺎﺑﻦ ﺍﻟﻘﻴﻢ ﺭﺣﻤﻪ
ﺍﻟﻠﻪ ﻳﻌﺘﺬﺭ ﻋﻨﻪ ﺃﺷﺪ ﺍﻻﻋﺘﺬﺍﺭ ﻭﻻ ﻳﺠﺮﻣﻪ ﻓﻴﻬﺎ ، ﻭﺫﻟﻚ
ﻓﻲ ﺷﺮﺣﻪ ﻣﺪﺍﺭﺝ ﺍﻟﺴﺎﻟﻜﻴﻦ ، ﻭﻗﺪ ﺑﺴﻄﺖ ﻓﻲ ﻛﺘﺎﺏ "
ﺗﺼﻨﻴﻒ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻈﻦ ﻭﺍﻟﻴﻘﻴﻦ " ﻣﺎ ﺗﻴﺴﺮ ﻟﻲ ﻣﻦ
ﻗﻮﺍﻋﺪ ﺿﺎﺑﻄﺔ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ .
ﻭﻓﻲ ﺍﻟﺨﺘﺎﻡ ﻓﺄﻧﻲ ﺃﻧﺼﺢ ﻓﻀﻴﻠﺔ ﺍﻷﺥ ﻓﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﺎﻟﻌﺪﻭﻝ
ﻋﻦ ﻃﺒﻊ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ "ﺃﺿﻮﺍﺀ ﺇﺳﻼﻣﻴﺔ" ﻭﺃﻧﻪ ﻻ ﻳﺠﻮﺯ
ﻧﺸﺮﻩ ﻭﻻ ﻃﺒﻌﻪ ﻟﻤﺎ ﻓﻴﻪ ﻣﻦ ﺍﻟﺘﺤﺎﻣﻞ ﺍﻟﺸﺪﻳﺪ ﻭﺍﻟﺘﺪﺭﻳﺐ
ﺍﻟﻘﻮﻱ ﻟﺸﺒﺎﺏ ﺍﻷﻣﺔ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻮﻗﻴﻌﺔ ﻓﻲ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ ،
ﻭﺗﺸﺬﻳﺒﻬﻢ ، ﻭﺍﻟﺤﻂ ﻣﻦ ﺃﻗﺪﺍﺭﻫﻢ ﻭﺍﻻﻧﺼﺮﺍﻑ ﻋﻦ
ﻓﻀﺎﺋﻠﻬﻢ . . ﻭﺍﺳﻤﺢ ﻟﻲ ﺑﺎﺭﻙ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻴﻚ ﺇﻥ ﻛﻨﺖ ﻗﺴﻮﺕ
ﻓﻲ ﺍﻟﻌﺒﺎﺭﺓ ، ﻓﺈﻧﻪ ﺑﺴﺒﺐ ﻣﺎ ﺭﺃﻳﺘﻪ ﻣﻦ ﺗﺤﺎﻣﻠﻜﻢ ﺍﻟﺸﺪﻳﺪ
ﻭﺷﻔﻘﺘﻲ ﻋﻠﻴﻜﻢ ﻭﺭﻏﺒﺘﻜﻢ ﺍﻟﻤﻠﺤﺔ ﺑﻤﻌﺮﻓﺔ ﻣﺎ ﻟﺪﻱ
ﻧﺤﻮﻩ …
ﺟﺮﻯ ﺍﻟﻘﻠﻢ ﺑﻤﺎ ﺗﻘﺪﻡ ﺳﺪﺩ ﺍﻟﻠﻪ ﺧﻄﻰ ﺍﻟﺠﻤﻴﻊ . .
ﻭﺍﻟﺴﻼﻡ ﻋﻠﻴﻜﻢ ﻭﺭﺣﻤﺔ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺑﺮﻛﺎﺗﻪ ،،

31/05/2018

ZUNUBI ME GUDANA!!
Facebook, Twitter, Instagram, Snapchat dss.
Zarafin mutane da ka ci, sharri, kage da kece kuce da ka yi. Za ka tafi ka barsu su ta yawo a duniya, dan ko am manta ka se facebook sun tuno ka sun tunatar da mutane kai. 'Ya'yan da za a haifa shekaru dubu bayanka za su iya ba da labarinka duba da abin da ka rubuta da hanunka. Wasu kuma su 'bata ta dalilinka, ya zama kana kabari zunubanka na rubanya....
ﻭﻣﺎ ﻣﻦ ﻛﺎﺗﺐ ﺍﻻ ﺳﻴﻔﻨﻲ ** ﻭﻳﺒﻘﻰ ﺍﻟﺪﻫﺮ ﻣﺎ ﻛﺘﺒﺖ ﻳﺪﺍﻩ
ﻓﻼ ﺗﻜﺘﺐ ﺑﺨﻄﻚ ﻏﻴﺮ ﺷﺊ ** ﻳﺴﺮﻙ ﻓﻲ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ ﺍﻥ ﺗﺮﺍﻩ
DAN UWAN IMAN...
Bibiyi rubuce rubucenka, pictures da videos da ke shafinka. Cire duk wani abu da ka san zai taba kimarka duniya da lahira.... fara daga yanzu Allah yukalliyk... dan ba lallai ne ka kai anjima ba.
Rahamar Allah ya kai ga Shaadibi da yake cewa :
" ﻃﻮﺑﻰ ﻟﻤﻦ ﻣﺎﺕ ﻭﻣﺎﺗﺖ ﻣﻌﻪ ﺫﻧﻮﺑﻪ ﻭﺍﻟﻮﻳﻞ ﻟﻤﻦ ﻳﻤﻮﺕ ﻭﺗﺒﻘﻰ ﺫﻧﻮﺑﻪ "
Madallah da wanda ya mutu zunubansa s**a mutu tare da shi, kaicon wanda ya mutu ya bar zunubansa...

18/01/2018

NASIHACE
___________
Ka zamo Mutumin kirki sannan ka kyautata
aiyukanka da mu'amalarka
Saboda "...Allah yana son mai kyautatawa"
Qur'an 3:134-143
__________
YA ALLAH KASA MU DACE... AMEEN

10/01/2018

_*ADDU'A GA "YA"YAN MU.*_
Wannan Addu'a itace yakamata iyaye maza da
mata su dinga yiwa "ya"yansu domin samun
zuriyya ta kwarai...
(1) Ya Allah kayi min albarka a cikin 'ya'yana.
(2) Ya Allah kayi masu muwafaka su zamo masu yi
maka biyayya.
(3) Ya Allah Ka azurtani da suyi min biyayya.
(4) Ya Allah yadda ka sanar da Annabi Musa ilimi
ka sanar da 'ya'yana ilimi.
(5) Ya Allah yadda Ka fahimtar da Annabi Sulaiman
Ka fahimtar da 'ya'yana.
(6) Ya wanda Ya ba Annabi lukman hikima. Allah
ka Bawa 'Ya'ya na hikima kuma ka basu iya zance.
(7) Ya Allah Ka bawa 'ya'yana ilimin da basu sani
ba.
(8) Ya Allah Ka tunatar da su abinda duk s**a
manta.
(9) Ya Allah Ka budewa 'ya'yana albarkar sammai
da kasai.
(10) Ya Allah Kai mai ji ne kuma mai amsawa ne.
(11) Ya Allah ina rokonka, ka bawa 'ya'yana gam
da katar na abubuwan alkhairi.
(12) Ya Allah Ka basu karfin hadda, kuma Ka basu
saurin ganewa,Ka basu kaifin tunani.
(13) Ya Allah Kasa 'ya'ya na su zamo shiryayyayu,
masu shiryarwa.
(15) Ya Allah Kai mai ji ne kuma mai amsawa.
(16) Ya Allah Ka dawwamad da Imanin Ka a cikin
zukatan su.
(17) Ya Allah Ka qawata zukatansu da Imani, Ka sa
masu kyamar kafircine.
(18) Ya Allah Ka sa masu kyamar fasikanci da
kyamar sabon Ka.
(19) Ya Allah Ka sanya su cikin shiryayyayu.
(20) Ya Allah Ka gyara halayen 'ya'yana, Ka cika
zukatan su da haske da hikima.
(21) Ya Allah Ka tsarkake zukatan 'ya'ya daga barin
riya.
(22) Ya Allah Ka tsare mani gabobin 'ya'yana, Ka
kare su daga yin zina,Ka kare su daga yin
luwadi,Ka kare su daga yin madigo Ka kare su da
dukkan
laifuffuka Ka kare mani zuri'a ta.
(23) Ya Allah Ka sanya 'ya'yana su zamo
mahaddatan Al-Qur'ani,su zamo masana Sunnar
Annabin Ka (SAW).
(24) Ya Allah Ka azurta 'ya'yana da kamewa da
yarda da hukuncin da kayi akan su.
(25) Ya Allah Ka azurta 'ya'yana da kaunar Ka da
kaunar Annabin Ka da kaunar duk wanda Kake
kauna da kaunar duk wani aiki da zai kusantar
dasu zuwa ga samun soyayyar Ka.
(26) Ya Allah Ka budewa 'ya'yana kofar arziki na
halal daga mayalwaciyar falalar Ka kuma Ka
wadatar da su da halal da barin haram.
(27) Ya Allah ka nisantar dasu daga abokai ko
kawaye munana da zasu bata tarbiyyar su ko
halayen su Ka raba su da alfasha da dukkan
mummunan abu.
(28) Allah kasa 'ya'yana su zama masu lafiya a
jikin su, Ka kare masu kunnuwan su,Ka kare masu
idanuwan su,Ka kare masu rayukan su,Ka kare
masu gabbansu ga barin sa6on ka.
Ya Allaah mai jin qan masu jin qai kasa mudace
da rahmarka, ka bamu "ya"yaye nagari daga cikin
salihan bayinka, kayi mana kuma jagora acikin
dukkan lamuran mu duniya da lahira.
_*ALLAHUMMA AMEEN YA RABBIL ALAMIN*..._
Turawa "yan-uwa da abokan arxuqa domin suma
su ammafana da wannan Addu'a mai albarka da
fa'ida...

04/01/2018

ADMISSION!!! KYAUTA GA DUK WANDA YAKE DA 5
CREDIT
Ya'yan uwa musulmi ga wata garabasa:
Ina masu neman admission din shiga jami'a?
Ga wata dama ta samu, ta shiga jami'a kyauta!
Bugu da kari....wurin kwana kyauta,
Amma wani hanzari ba gudu ba, shine :-
Bazaka/ki sami wannan admission din ba,
sai kanada/kinada credit sha daya (11) , kuma in
akaje (interview)
ana bukatar (certificate) na (primary) dana
(secondary)
Wannan wace jami'a ce haka!!!?
Wannan Jami,ah itace jami'ar........ALJANNAH,
dake
babban birnin LAHIRA.....
Credit biyar (5) da ake nema kuma sune:-
1-Kalimatusshahadah
2-Salloli na farilla
3-Azumin watan ramadan
4-Zakkah
5-Hajji
Guda shida :
1-Imani da Allah
2-Imani da Annabawansa
3-Imanai da mala,ikunsa
4-Imani da litattafansa
5-Imani da ranar lahira
6-Imani da kaddara me kyau ko mara kyau.
Certificate na primary da ake bukata shi ne:
*T
*Biyayaya ga iyaye
*Kyawun mu,amala
*Ikhlas {yin Ibada dan Allah}
Certificate na secondary da ake bukata shi ne:
*Tsoron Allah cikin duk al,amarinka/ki
*Soyayyar ma,aiki (saw) da sahabbansa da ahlul
bait da karatun Qur,ni da koyi da Annabi
Muhammad {saw}
GUDANARWA: Gudanara da (interview) zata
kasance kamar haka....:-
*Rana ... juma'ar da bata da asabar ( wato ranar
lahira)
*Waje ...Harabar fillin alkiyama
*Lokaci ...:dazarar an kaika/kaiki
kabari {bayan ka/kin mutu}
dan haka kar mu bari wannan garabasar ta wuce
mu.
.....*Don neman karin bayani, sai a
tuntubi...:-
1-Al Qur'ani mai girma
2-Hadisan Manzon Allah (S.A.W)
3-Magabata na gari da malamai na kwarai.
Allah ya bamu ikon hayewa,,,,,,,,

04/01/2018

BAKI SHIKE YANKA WUYA
Manzon Allah saw yace: kalma mai dadi sadaka
ce.
Kuma yace Duk wanda yayi imani da Allah
subhanahu-wata'ala, ya fadi alkhairi ko yayi
shiru.
kuma yace , Babu abinda yake. Kifa mutum a
cikin wuta akan fuskar sa kamar harshen sa.
DON HAKA MU YIWA BAKUNAN MU LINZAMI
IDAN BA HAKA SHINE ZAI HALAKA MU. Allah
subhanahu-wata'ala YA TSARE.

04/01/2018

TIR DA MAI KINSA
Wata rana acikin taron Sahabbai, Manzon Allah
SAW ya tambaya, shin acikin ku, akwai wanda
wanda yake Azumi yau? Sayyadina Abubakar yace,
Gani Ya Rasulullah. Manzan Allah ya kuma
tambaya, shin acikin ku, akwai wanda ya ciyar da
Maskini yau? Abubakar yace, Gani Ya Rasulullah.
Manzan Allah ya kuma tambaya, shin acikinku
akwai wanda ya gaida Mara lafiya yau? Abubakar
yace Gani Ya Rasulullah. Manzan Allah ya kuma
tambaya, shin acikinku akwai wanda ya halarci
janaiza yau? Abubakar yace Gani Ya Rasulullah.
Manzan Allah Sallallahu Alaihi Wasallam yace babu
wanda zai had'a wadannan ayyuka a rana guda
face sai Allah ya sa shi a Al-JANNAH. Babu ko
shakka akan cewa, wannan daya ce daga cikin
dimbin hujjojin da suke tabbatar da cewa
Sayyadina Abubakar Dan Al-jannah Ne. Ya Allah ka
la'anci duk wanda ya la'ance shi.

04/01/2018

ABUBUWAN DA ANNABI (SAW) YA NEMI TSARI DA
SU.
WADANNAN ABUBUWA DA SUKAZO A HADISAI
ANNABI SAW YA NEMI TSARI DA SU.
1, ZUCIYAR DA BATA TSORAN ALLAH.
2, FITINAR ZUCIYA
3, SHARRIN, JI ,DA GANI
4, TSORO
5, ROWA
6, BAKIN CIKI
7, DAMUWA
8, BACIN RAI
9, HASARA
10, SABON ALLAH
11, KASALA
12, GAJIYAWA
13, KASKANCI
14, KARANCI
15, TALAUCI,
16, FITINAR KABARI,
17, ZUCIYAR DA BATA KOSHI
18, YUNWA
19, CIN AMANA
20, TABEWA
21, MUNAFINCI
22, BASHI
23, FITINAR WADATA
24, FITINAR DUNIYA
25, SHARRIN MAZAKUTA
26, KAFURCI
27, BATA
28, RINJAYAN MAKIYA
29, DARIYAR MAKIYA
30, MUMMMUNAN TSUFA
31, MUMMUNAR HUKUNCI
32, TABEWA A RAYUWA
33, CIWON HAUKA
34, KAMBUN BAKA
35, KASKANCIN RAYUWA
36, KOMAWA BAYA A RAYUWA
37, ADDU'AR WANDA AKA ZALUNTA
38, MUMMMUNAR MAKOMA
39, MUMMUNAN MAKOCI
40, RINJAYAN MAZAJE
41, FITINAR DUJAL
42, AZABAR JAHANNAMA
43, SHARRIN SHEDANUN MUTANE
44, FITINAR RAYUWA
45, FITINAR MUTUWA
46, AZABAR KABARI,
47, SHARRIN ABINDA AKA SANA ANTA.
48, SHARRIN ABINDA AKA AIKATA
49 , SHARRIN ABINDA MUTUM BAIYI BA
50, SHARRIN GIRGIZAR KASA
51, GANGAROWA DAGA TUDU
52, RUSOWAR GINI AKA
53, NEMAN TSARI DA YARDAR ALLAH DAGA
FUSHIN SA.
54, NEMAN TSARI DAGA MATSATSIN FILIN
ALKIYAMA
55, NEMAN TSARI DAGA ADDU' AR DA BAA
AMSAWA.
56, NEMAN TSARI DAGA BUSHEWAR ZUCIYA
57, NEMAN TSARI DAGA RIYA.
58, NEMAN TSARI DAGA FASIKANCI.
59, NEMAN TSARI DAGA JI, DA JIYARWA
60, NEMAN TSARI CIWAN KUTURTA.
61 NEMAN TSARI DAGA HAUKA
62, NEMAN TSARI KURUMTA DA BEBENTA KA.
63, NEMAN TSARI DAGA MUMMUNAN CIWO
64, NEMAN TSARI DAGA KADA KA BATA KO KA
BATAR DA WANI
65, NEMAN TSARI DAGA KADA KA ZAME KO A
ZAMAR DA KAI.
66, NEMAN TSARI KADA KAZALUNCI WANI KO A
ZALUNCEKA
67, NEMAN TSARI DAGA RAI MAI ZARI,
68, NE MAN TSARI DAGA MUMMUNAN MAKOCI.
69, TSARI DAGA MUMMUNAR RANA.
70, TSARI DAGA MUMMUNAN DARE
71, TSARI DAGA MUMMUNAN LOKACI,
72, TSARI DAGA MUMMUNAN ABOKI
73, TSARI DAGA MUMMMUNAN MAKOCI
74, TSARI DAGA YUNWA
75, TSARI DAGA GOBARA.
76 TSARI DAGA DULMIYA A RUWA
77, TSARI DAGA MUMMUNAR CIKAWA
78, TSARI DAGA GUDU A FILIN DAGA
79. NEMAN TSARI DAGA HARBIN KUNAMA
80, TSARI DAGA MUMMUNAN HALI.
81, TSARI DAGA RINJAYAN MIKIYI
82, TSARI DAGA SHIRKA
83, NEMAN TSARI DA KALMOMIN ALLAH DAGA
SHARRIN ABINDA YA HALATTA.
84, NEMAN TSARI DAGA GUSHEWAR NIIMAH
85, TSARI DAGA JUYAWA DAGA YANAYI MAI KYAU
ZUWA MUMMMUNA
86, DA SAUKAR AZABA
87, DAGA DUKKAN FISHIN ALLAH
88, SHARRIN HARSHE
89, SHARRIN BUSHEWAR ZUCIYA
90, SHARRIN ILMI FARA AMFANI,
91, SHARRIN MASU TSAFI DA SIHIRI
ALLAH YA TSARE MU BAKI DAYAN WADANNAN
ABUBUWA, DAN RAHAMAR SA DA JIN KANSA,
AMEEN

Want your school to be the top-listed School/college in Zaria?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Address

No246 Unguwar Katsinawa Shika
Zaria