09/11/2021
*DAGA CIKIN ADDU'OIN BARCI*
اَللَّهُمَّ رَبَّ السَّمَوَاتِ السَّبْعِ وَرَبَّ العَرْشِ الْعَظِيمِ، رَبَّنَا وَرَبَّ كُلِّ شَيْءٍ، فَالِقَ الْحَبِّ وَالنَّوَى، وَمُنزِلَ التَّوْرَاةِ وَاْلإِنْجِيلِ وَالْفُرْقَان، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ كُلِّ شَيْءٍ أَنْتَ آخِذٌ بِنَاصِيَتِهِ. اَللَّهُمَّ أَنْتَ اْلأَوَّلُ فَلَيْسَ قَبْلَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ اْلآخِرُ فَلَيْسَ بَعْدَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الظَّاهِرُ فَلَيْسَ فَوْقَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْبَاطِنُ فَلَيْسَ دُونَكَ شَيْءٌ، اِقْضِ عَنَّا الدَّيْنَ وَأَغْنِنَا مِنَ الْفَقْرِ.
Allahumma Rabbas samawatis- sab’a', Wa Rabbal Arshil azeem, Rabbana warabba kulli shay’in, Faliqal habbi wannawa, wamunzilat Tawrati, wal Injeeli wal Furqan, A’udhu bika min sharri kulli shay'in Anta aakhidhun binaasiyatih. Allahumma Antal Awwalu, falaysa qablaka shay’un, Wa Antal Aakhiru Falaysa ba’daka shay'un, wa Antaz Zahiru Falaysa fawqaka shay’un, wa Antal Badinu, falaysa duunaka shay’un, Iqdi annad-dayna wa aghnina minal faqr.
Ya Allah! Ya Ubangijin sammai bakwai, Ubangijin Al’arshi Mai Girma, Ubangijinmu kuma Ubangijin komai, Mai tsaga kwayar tsiri da kwallon dabino, mai saukar da Attaura da Injila, da Alfurkan! Ina neman tsarinka daga sharrin komai wanda kai ne mai rike da makwarkwadarsa. Ya Allah! Kai ne na farko, babu wani abu kafinka, Kai ne na karshe, babu wani abu bayanka, Kai ne bayyananne, babu wani abu da yake sama da kai, Kai ne boyayye, babu wani abu da yake boyewa gare ka. Ka biya mana basuss**a, kuma ka wadatar da mu daga talauci.