Nurul Islam M S M S Maitumbi

Nurul Islam M S M S Maitumbi

Share

Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Nurul Islam M S M S Maitumbi, School, Gwada Road, Maitumbi, Minna.

Photos from Niger State Media News24's post 23/01/2018
05/01/2018
Photos 18/07/2017

SAKON TAYA MURYANA

Mallam Mustapha Bin Sulaiman Da Daliban Nurul Islam M.S.M.S Maitumbi Suna farin cikin Taya murna Ga Wadannan mutanan da Me martaba Sarkin zazzau Suleja Mallam Muhammad Awwal Ibrahim ya Tabbatar masu da Albishir k**ar haka-

1.Sheikh Muhammad Dahiru D. Suleja - BABBAN LIMAMIN JUMA'AN SULEJA

2. Imam Abdullahi Kasim - SALANKEN ZAZZAU SULEJA

3. Mallam Ridwan Nasir - NA'IBIN LIMAMIN JUMA'A SULEJA

Sunyi fatan Allah SWT yatayasu Riko kuma yabasu ikon yin Adalchi

Me martaba Sarkin zazzau Allah yakara masa Lafiya da kwanciyar Hankali,

Allah Yagafarta wa Mall muhd Dantani yasa Aljannatul Firdausi CE Makomarsa,

Sako:
Shamsudeen M Sani Yakaji
P.R.O Nurul Islam Maitumbi

Photos 26/06/2017

ONLY A UNITED NIGERIA CAN GUARANTEE OUR DEVELOPMENT- GOV SANI BELLO

Niger State Governor, Alhaji Abubakar Sani Bello has said only a united Nigeria as envisioned by our founding fathers can guarantee our development, stressing that "remaining as one country is the best for all of us".

The Governor stated this on Monday when the Emir of Minna, Alh. (Dr.) Umar Farouq Bahago and members of his Emirate Council paid him a sallah homage to the Government House in Minna, the state capital.

Governor Sani Bello emphasized the need for Nigerians to continue to live in peace and harmony like our forefathers did by exhibiting tolerance and understanding among themselves, adding that areaof differences can always be resolved amicably through dialogue.

He cautioned and called for cessation of hate speeches by some sections of the country, stressing that unguarded and inflammatory statements aŕe detrimental to peaceful co-existence of our people."

We should embrace peace. Our forefathers fought and lost their lives to keep this country together. Weshould not allow their sacrifice to go in vain. I strongly believe that we can progress more as one nation despite the differences in culture, religion and ethnic groups".

The Governor also called on farmers and herdsmen to sheath their sword and embrace peace. He argued that farm land and herds are not enough a reason to kill one another.

He has however commended the security agencies in the state for their zero tolerance to criminal activities and also assured them of government support to enable them carryout their responsibilities.

Emir of Minna, Alh (Dr.) Umar Farouq Bahago had earlier called for peace and cautioned those beatingthe drum of discord to desist as their actions are inimical to development and progress of the country.

The royal father commended the massive developmental efforts of Governor Sani Bello and security agencies in the state for their efforts so far in fighting criminal activities in d state.

11/05/2017

Alhamdulillah

13/03/2017

MAHUKUNTA SU DAUKI MATAKI KO FATA DA BURIN MAKIYA SON ZAMAN LAFIYA YA CIKA

Daga Datti Assalafiy

Abinda yarbawa s**ayiwa hausawa a garin Ile Ife jihar Osun ta'addanci ne tsantsan, kuma idan har shugabannin gwamnati s**aki daukan mataki komai zai iya faruwa a cikin kasa

Mu 'yan arewan Nigeria kuma musulmai dole hankalinmu zai tashi da ganin abinda yarbawa s**ayiwa 'yan uwanmu

Anan arewa mata guda dayace tak inyamura aka zarga da laifin ta zagi fiyayyen halitta (saw) sai aka kashe ta nan take, amma ba'a dauki wani lokaci mai tsawo ba sai da ta kai hatta shugaban kasa ya fito ya jajanta akan lamarin

Mai yasa ne idan anyiwa hausawa ta'addanci da sunan addini ko kabilanci shugabannin gwamnati basa nuna damuwarsu akai duk ga dokokin kasa sunce daya ake babu wani banbanci?

A irin wannan yanayi babu laifi idan akace mahukunta suna nuna banbanci da rashin adalci tsakanin 'yan arewa da 'yan kudanci wato musulmai da kiristoci, kumna irin wannan banbanci da wariya da ake nunawa zai iya haifar da kungiyoyin ta'addanci masu fakewa da sunan jihadi

Da 'yan arewane s**ayi ta'addanci irin wannan s**ayiwa 'yan kudanci kofar rago s**a buge s**a konesu da tayu, da yanzu duk wata kafar yada labarai ba wani labarin zasu kawo ba sai wannan ta'addancin

Yana daga cikin dadadden dabi'un mutanen kudanci wato mafi akasari inyamurai da yarbawa shine kona mutane da wuta, dabi'arsu ce hakan tunda jimawa

Misalin gari k**ar Lagos; da zakayi ihu a tsakiyar kasuwa ka nuna wani mutum kace barawo ne iyakacin hukuncin da zasuyi masa batare da wani bincike ba, nan take za'a bugeshi a aza masa tayu a kona da wuta

Ya k**ata mahukunta su hana mutanen kudanci dadadden dabi'arsu na kona mutane da wuta, babu inda wata doka a Nigeria yayi tanadi akan haka, ko 'dan fashi da makami ne dokar Nigeria batace a konashi da wuta ba, amma a gaban jami'an tsaro mutanen kudu suke kona mutane da wuta da sunan wai an k**a barawo

Abinda akayiwa 'yan arewa a garin Ile Ife cewa suke wai fadan kabilanci ne, ba zai taba k**a hankali ba ace mutane sunje wani yanki da ba nasu ba, kuma cikin kabilar da ba nasu ba, watakila cikin addinin da ba nasu ba, sannan ace wai zasu tada fitina ko su takali wani ko wasu daga cikin mutanen da s**aje s**a tarar, haka ba zai taba yiwuwa ba sam!

Da wannan muke zargin cewa an hada wannan husuma ne da zummar a cimma wani boyayyen shiri da manufa irin na makiya son zaman lafiyar kasarmu Nigeria domin a tada hankalin kasa, lura da cewa a halin yanzu akwai kyakkyawan alaka harma a gwamnatance tsakanin 'yan arewa musulmai hausawa da yarbawa wadanda yake suma mafi akasarinsu musulmai ne, a garemu 'yan arewa gwamma yarbawa akan inyamurai

Kuma basu tsananta kunna wutar fitinar ba sai da s**aga shugaban kasa Buhari ya dawo

Mu dai munyi imani da bincike da kuma fayyace gaskiya, muna kira ga mahukunta suyi kwakkwaran bincike tare da daukan matakin gaggawa akan ta'addancin da akayiwa hausawa a garin Ile Ife, sannan a biya diyya, imba haka ba wallahi burin makiya son zaman lafiyar kasarmu Nigeria na dab da cika (Allah Ya sauwake)

Da zaran ance hausawa ko ince musulmin arewa suma sun fusata sun farwa yarbawan arewa domin daukar fansa shikenan kasar ta hargitse, kuma burin wadancan marassa son zaman lafiya ya cika

Muna rokon Allah Ya tona asirin duk wani boyayyen shiri da akeyi don a tada hankalin kasa

Muna rokon Allah Ya bamu zaman lafiya cikin kaasarmu Nigeria

Photos 09/03/2017

WALIMAT INVITATION

Nurul Islam M.S.M.S Maitumbi Wishes To Cordially, Invite The Muslim Ummah To Her Holy Qur'an Walima

Wich Will Take Place As Follows:

Date:- Saturday 11/03/2017

Time:- 10:00am Prompt

Venue :- Maitumbi Primary School premises

MAY ALLAH SUBHANAHU WATA'ALA BLESS YOU AS YOU COME

23/01/2017

Sau da yawa mutum zai yi ta neman wani abu a wurin Allah Ya rasa ko ya yi ta shiga wasu matsaloli na rayuwar duniya kuma babban dalilin haka shi ne sabawa da rashin kyautata ma iyaye.

Duk mai son cin nasara a rayuwar duniya da lahira, to ya kyautata ma iyayensa

13/01/2017

Sujada guda daya da zaka yi cikin duhun dare kana neman gafaran Allah, kuma kana rokonSa daga falalarSa, ta fi maka alheri fiye wata ni'ima da idonka yake gani a gidan duniya.

Don haka, yawaita sujada a karshen dare kafin ranar da zaka wayi gari babu damar yin haka.

12/01/2017

Allah Ta'ala Shi ne mai kyauta da kari, don haka kada ka kasance mai aikata zunubi domin za su zama sanadiyar rufe kofar kyautan da Allah zai maka.

12/01/2017

Magabata na kwarai sun kasance suna ma junan su wasilci da wasu kalmomi guda uku, wanda kimar kalmomin ya fi na zinariya da azurfa:

_1. Duk wanda ya kyautata alakar shi da Allah, to Allah zai kyautata tsakanin shi da mutane_

_2. Duk wanda ya gyara zuciyarsa, to Allah zai kyautata masa zahirinsa_

_3. Duk wanda ya himmatu da al'amarin lahiransa, to Allah zai wadatar masa a al'amuransa na duniya da lahira_

Want your school to be the top-listed School/college in Minna?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Culinary Team

Attire

Website

Address

Gwada Road, Maitumbi
Minna