16/03/2023
https://www.alqasimia.ac.ae/ar/admissionregistration/pages/registration.aspx
#الشارقة #منحة
Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from دار الحديث ميدغري, College & University, Maiduguri.
16/03/2023
https://www.alqasimia.ac.ae/ar/admissionregistration/pages/registration.aspx
#الشارقة #منحة
08/11/2022
#شارك
سارع بالتقديم
عزيزي طالب (المنحة الخارجية):-
يمكنك - وعلى مدى (45) يوما - تقديم طلب قبول للدراسة بـ من خلال الرابط التالي
https://minhatee2.iu.edu.sa
08/11/2022
المدينة باختصار عالمٌ آخر
سكينة وراحة وسعادة
وهدوء لا تجده بأي مكان في الدنيا
غير المدينة المنورة 🤍
#ابوبكرمحمدسليمن
عن عائشة أن أم سلمة ذكرت لرسول الله صلى الله عليه وسلم كنيسة رأتها بأرض الحبشة يقال لها مارية، فذكرت له ما رأت فيها من الصور، فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم: ((أولئك قوم إذا مات فيهم العبد الصالح- أو الرجل الصالح- بنوا على قبره مسجدا، وصوروا فيه تلك الصور، أولئك شرار الخلق عند الله)).
صحيح البخاري
Um Salama told Allah's Messenger (ﷺ) about a church which she had seen in Ethiopia and which was called Mariya. She told him about the pictures which she had seen in it. Allah's Messenger (ﷺ) said, "If any righteous pious man dies amongst them, they would build a place of worship at his grave and make these pictures in it; they are the worst creatures in the sight of Allah."
Sahih al-Bukhari 434
16/10/2022
أرض #المدينة لا أرجو لها بدلاً
بين الربوعِ فقلبي ساكنٌ فيها
أرض المدينة أرضٌ طاهرٌ عبقٌ
من طهرِ أحمدَ بالتقوى يزكّيها
فيها الملاذُ لمن ضاقتْ معيشتُه
فيها الأمانُ فلا الدّجالُ يأتيها
والخير ليس بمقصورٍ على حيّ
حتى (البقيعُ) به فضل لفانيها
13/04/2022
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/G8WxFgpXDfG1jPAWUxtrx0
☘️أَكْـرِمْ بقـومٍ أَكْرَمُـوا القُرآنـا
وَهَبُـوا لَـهُ الأرواحَ والأَبْـدَانـا
قومٌ.. قد اختـارَ الإلـهُ قلوبَهُـمْ
لِتَصِيرَ مِنْ غَرْسِ الهُـدى بُسْتَانـا.☘️
💥هنيئاً للإخوة الحفاظ الكرام الذين أكرمهم الله بتسميع كتاب الله كاملا في برنامج خير الجليس الذي هو ضمن برامج أكاديمية دار الحديث ميدغري الإلكترونية العالمية
🌿أسأل الله أن ينفعنا وإياهم بالقرآن العظيم . 🤲
المسابقة القرآنية للأطفال WhatsApp Group Invite
12/04/2022
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/G8WxFgpXDfG1jPAWUxtrx0
تعلن الهيئة العامة للشباب والثقافة البرماوية
بالتعاون مع جمعية دار الحديث ميدوغري
عن إطلاق مسابقة "مزامير الأقصى"
لتشجيع الموهوبين من أهل القرآن على التغني بآيات كتاب الله والصدح بها بأصواتهم الندية في شهر القرآن.
📑 شروط المشاركة:
✔ أن يكون المشارك صاحب صوت ندي، ومتقنًا لتجويد القرآن الكريم.
✔ أن يكون المشارك من داخل نيجيريا
✔ أن يكون المشارك من الفئة العمرية ما بين (10-14) ذكور فقط.
✔ يختار المشارك المقطع الذي يرغب المشاركة فيه ( يسمح بمشاركة واحدة فقط لكل مشارك ).
📑 آلية المشاركة :
✔ يسجل المشارك فيديو قصير للتلاوة مدته ثلاثة دقائق ، يحتوي على تعريف بالمشارك.
✔ يقوم المشارك بإرسال مقطع الفيديو على مجموعة واتس آب:
✔ تبدأ المسابقة يوم الإثنين 16/4/2022 حتى مساء يوم السبت الموافق 22/4/2022.
✔ ستستمع لجنة المسابقة لجميع المشاركات، وسيتم الإعلان عن أفضل 10 فائزين.
✔ سيتم تكريم الفائزين في حفل ختامي 28/4/2022
المسابقة القرآنية للأطفال WhatsApp Group Invite
JUMA'A.
-
"Ka tafi masallacin juma'a da wuri, kada ka yarda kaje a ƙurarren lokaci, kuma kada kayi surutu a lokacin da limami yake tsaka da yin khuɗbah, kuma kada kayi wasa koda da tsakuwa ne. haƙiƙa dukkanin wanda yace da ɗan uwansa ma yayi shiru a lokacin da limami yake yin khuɗbah, to haƙiƙa ba shi da ladan sallar juma'a, abin sani dai kawai zai tserata da ladan azahar ne kaɗai"
-
"Da yawa za ka riski wasu mutanen ba za su tafi masallacin juma'a da wuri ba, kuma idan s**a je a ƙurarren lokacin ma, baza suyi shiru su saurari khuɗbah daga limami ba, sai kaga wasu sun sami wani bigire suna ta surutu, suna ta hirarsu kawai ba tare da suna duba girman abin da ya kaisu masallacin ba"
-
"Za ka samu wasu har ɗaga kiran waya suke yi a lokacin da limami yake tsaka da yin khuɗbah, wasu su dinga yin wasa da wayoyin hanunsu, alhalin kuma ko tsakuwa ba'a son mutum yayi wasa da ita a lokacin da limami yake tsaka da yin khuɗbah, amma kuwa sai kaga wasu sun fito da wayoyin su suna ta dannawa, ko kiran waya, ko kuma yin chatting ma, to haƙiƙa wannan ba ƙaramin kuskure ba ne ga musulmin da ya tafi masallacin juma'a domin amsa kiran ubangijinsa Allah maɗaukakin sarki
Shaykh Muh'd Saleh Al'Uthaimeen (RA) ya ce:
"Galibi karatun Alkur'ani da daddare ya fi tsananin halarto da zuciya, musamman ma idan ya kasance an yi barci an tashi".
Allah Madaukakin Sarki ya ce:
"Lalle ne, tashin dare shi ne mafi tsananin natsuwa, kuma mafi daidaituwa ga magana".
(المزمل 6)
اللقاءات الرمضانية 37ص
*KA KIYAYI YIN GULMA*
-
"Ka kiyayi yin gulma, domin gulma tana zubarda mutuncin mai mutunci, tana kuma zubar masa da ƙimarsa acikin mutane"
-
"Mutum bazai gushe ba yana yin gulma da annamimanci har sai ya rasa mutunci a idon mutane, sannan kuma yaje gaban Allah yana mai ɗauke da tarin zunubi"
-
"Ka kiyayi gulma a rayuwarka, domin lallai haƙiƙa tabbas ita gulma guba ce halaka ce kuma ajali ce sannan kuma cin naman mutum ne matacce, dukkanin mutumin da zai kawo maka gulmar wani, to shakka babu kaima watarana sai ya ɗauki taka ya kaiwa wasu, sabida haka ka nesanci gulma kuma ka nesanci magulmaci, domin gulma takan zubarda mutuncin mai mutunci a duk inda yake, sannan kuma tana daga alamomin munafurci
11/03/2022
YININ JUMA'A MAFI ALKHAIRIN YINI
-
"Mu yawaita yiwa Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama salati acikin wannan yini mai albarka, dõmin shine yini mafi alkhairin da rana ta fito acikinsa"
-
"Manzon Allah ﷺ, yace: mafi alkhairin yini wanda rana ta fito acikinsa, shine yinin juma'a, acikinsa aka halicci annabi Adam, kuma acikinsa aka shigar dashi aljannah, kuma acikinsa aka fitar dashi daga cikinta, sannan kuma baza'a tashi alƙiyamah ba face sai acikin ranar juma'a"
Muslim ne ya ruwaito (854)