Assalamu alaikum,
A madadin Hukuma Gudanarwa ta wannan makaranta tamu mai albarka (AL-HIKMAH COMPREHENSIVE HIGH SCHOOL) Ina miƙa saƙon fatan alkhairi ga iyayen/Magada'isar Ɗalibai, Malamai da kuma yaranmu baki ɗaya, da fatan ibadar azumi da sauran ayyukan bauta na tafiya lafiya ƙalau.
Zan yi amfani da wannan damar domin isar da saƙon gaisuwarmu gareku tare da tambayar lafiyar yaranmu, muna fatan kowa na cikin ƙoshin lafiya, Allah yasa haka Amin.
Muna fatan Allah Ya karɓi ibadunmu baki ɗaya kuma datar da mu dukkan alkhairan da ke cikin wannan wata mai alfarma Amin.
Sakon gaisuwa na musamman ga yaranmu.
Mun gode.
Aliyu Isah Musa
A madadin Hukumar Makaranta.
Al-Hikmah Comprehensive High School
A school specifically establishedd to provide Sound and Qualitative Western and Islamic Education couple with the inculcation of Morality in the Children.
A nice One
AL-HIKMAH SCHOOL KANKIA BRANCH
26/01/2023
Al-Hikmah Secondary School Students during Community Service Program at Kankara Branch.
May Allah Bless you all, amin.
SS 1 and 2 Students of Kankia Branch during practicals.
More grease to your elbows my great teachers and students.
05/12/2022
Masha Allah! The students/pupils have started their end of first term 2022/2023 Academic Session Examination.
May Allah assist them to the successful passing of the exams.
Ameen.
AL-HIKMAH COMPREHENSIVE HIGH SCHOOL WITH BRANCHES AT FUNTUA, KANKARA, MATAZU, KANKIA AND KAROFI.
اللهم اجعل هذه الخدمة سببا لدخولنا الجنة!!!
01/10/2022
ALLAH KA AMINTAR DA MU!!!
21/09/2022
Hurry Up and make good use of your Golden Opportunity by enrolling your children into the Prestigious School in either Kankara, Matazu, Kankia, Karofi or Funtua.
The admission is still going on across the sections of the school.
Surely, your child will benefit from the sound Western and Islamic Education coupled with practical moral teachings of Islamic religion, Insha Allah!!!
For more information. You can contact us through our hotlines +2348065457371, +2347036868699, +2347033434054, +2348063026953, +2348136495142.
Or via our official emails
[email protected]
[email protected]
Thanks.
11/09/2022
Assalamu alaikum,
Ana sanar da iyayen yara cewa gobe insha Allah Monday 12/09/2022 za a koma makaranta domin fara karatun zango na farkon shekarar karatu na 2022/2023.
Kuma ana sanar da iyaye da sauran al'umma masu sha'awar bawa yaransu ingantaccen ilimin boko da na addini tare da tarbiyyar Islama cewa ana ci gaba da sayar da form din neman shiga makarantar kuma za a fara rigistar sabbin ɗaliban daga gobe bayan yi masu interview da ganin ajin da ya cancanta a sanya su, wannan dama ce ga waɗanda ke garin Kankara, Matazu, Kankia, Karofi, Funtua da maƙwabtansu.
Akwai ɓangarori kamar haka:
Nursery 1&2, Primary 1-6, Junior Secondary da kuma Senior Secondary a garuruwan Kankia, Matazu da Ƙanƙara.
Nursery 1&2 da Primary 1-6 a Karofi
Nursery 1&2 da kuma Primary 1-3 a Funtua.
Domin karin bayani ana iya zuwa harabar makarantar na kowane reshe ko a tuntube su ta lambobin waya:
Tudun Wada Danziyal/Ƙofar Yamma Matazu: 09066383522,
08130827165
Bayan Bankin Microfinance Kankia: 0806 302 6953
Kunyan Gizo Kankara: 0703 343 4054
Kusa da Masallacin Juma'a Kankia/Dutsinma Road Karofi:0906 450 7954
Dutsen Rimi Low-Coast Masjid Aliyu Bin Abu Talib Bakori Bye Pass Funtua: 08136495142
Allah ya yi mana jagoranci Amin
Muna godiya da hadin kai da kuke bamu mun gode.
09/09/2022
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Contact the school
Telephone
Website
Address
Katsina