NURUL ANWAR

NURUL ANWAR

Share

A. W

Wannan shafi an bude shi ne don yada karatuttuka da yabon Manzon Allah S.A.W da sakon Sa S.A.W, koyar da halayen Sa, karfafa Soyayyar Sa, ta iyalensa, Matansa, Sahabbansa baki daya da girmama duk abinda yake da alaqa da Manzon Allah S.

16/05/2026

Allah Ubangijin dukka halitta mai bunka shine ya azurta. Allah kayarda mubika

11/05/2026

Ummahatul Muminina... R. A
Allah yabamu albarkacinsu amin

08/05/2026

Kamiluzzati.. Sallallahu alaihi wasallam

24/12/2025

Zikirin watan Rajab, Sha'aban, da Ramadan


12/12/2025

[12/12, 10 AM] Farmers: ๐Ÿซง๐Ÿ’ง๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ง๐Ÿซง๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ง
ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ ุนู„ู‰ ู…ุญู…ุฏ ูˆุนู„ู‰ ุขู„ ู…ุญู…ุฏ ูƒู…ุง ุตู„ูŠุช ุนู„ู‰ ุฅุจุฑุงู‡ูŠู… ูˆุนู„ู€ู‰ ุขู„ ุฅุจุฑุงู‡ูŠู… ุฅู†ูƒ ุญู…ูŠุฏ ู…ุฌูŠุฏ.
๐Ÿ’ฆ๐Ÿซง๐Ÿ’ง๐Ÿซง๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ง
ุงู„ู„ู‡ู… ุจุงุฑูƒ ุนู„ู‰ ู…ุญู…ุฏ ูˆุนู„ู‰ ุขู„ ู…ุญู…ุฏ ูƒู…ุง ุจุงุฑูƒุช ุนู„ู‰ ุฅุจุฑุงู‡ูŠู… ูˆ ุนู„ู€ู‰ ุขู„ ุฅุจุฑุงู‡ูŠู… ุฅู†ูƒ ุญู…ูŠุฏ ู…ุฌูŠุฏ.
๐Ÿ’ฆ๐Ÿซง๐Ÿ’ฆ๐Ÿซง๐Ÿ’ฆ๐Ÿซง๐Ÿ’ฆ
[12/12, 10 AM] Farmers: ๐Ÿ•Š๏ธ๐Ÿ•Š๏ธ๐Ÿ•Š๏ธ๐Ÿ•Š๏ธ๐Ÿ•Š๏ธ
๐Ÿ•Œ *LADUBBAN JUMAโ€™A* ๐ŸŒ™โœจ
*Assalamu alaikum yan uwa! Ga wasu muhimman ladubba da ya kamata mu kiyaye a ranar Jumaโ€™a domin samun lada da rahamar Allah ๐Ÿคฒ๐Ÿผ*

1๏ธโƒฃ *Tsaftace jiki da yin wanka* ๐Ÿ’ง๐Ÿ›
2๏ธโƒฃ *Sanya tufafi masu tsafta da kamshi* ๐Ÿ‘•๐ŸŒบ
3๏ธโƒฃ *Karanta Suratul Kahf* ๐Ÿ“–๐Ÿ•ฏ๏ธ
4๏ธโƒฃ *Yawaita salati ga Annabi (SAW)* ๏ทบ๐Ÿ•Š๏ธ
5๏ธโƒฃ *Zuwa masallaci da wuri cikin nutsuwa* ๐Ÿšถโ€โ™‚๏ธ๐Ÿ•Œ
6๏ธโƒฃ *Guje wa magana yayin huduba* ๐Ÿคซ๐Ÿ“ฟ
7๏ธโƒฃ *Yin adduโ€™oโ€™i da dama, musamman a lokacin da ake karษ“ar adduโ€™a (asr zuwa maghrib)* ๐Ÿ•ฐ๏ธ๐Ÿคฒ๐Ÿผ
8๏ธโƒฃ *Neman gafara da yin istighfari* ๐ŸงŽโ€โ™‚๏ธ๐Ÿ•Š๏ธ
9๏ธโƒฃ *Yawaita ayyukan alheri da kyautatawa* โค๏ธ๐Ÿ’ฌ

๐Ÿ’ก *Ka tuna Jumaโ€™a rana ce mai Albarka! Ka amfana da ita kafin ta wuce. Allah ya karษ“a ibadunmu, ya gafarta mana dukkan zunubanmu. ๐Ÿค๐ŸŒŸ*

02/12/2025

ุจูุณู’ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู…ู ุงู„ู„ู‡ู ุงู„ุฑู‘ูŽุญู’ู…ูŽู†ู ุงู„ุฑู‘ูŽุญููŠู’ู…ู

*๐Ÿ“œ CHARACTER OF A MUSLIM*

โ–ช๏ธ Ibnu Hajar al-Asqalani rahimahullah said,

"ูˆูŽู‡ูŽุฐูŽุง ุดูŽุฃู’ู†ู ุงู„ู’ู…ูุณู’ู„ูู…ู ุฃูŽู†ู‘ูŽู‡ู ุฏูŽุงุฆูู…ู ุงู„ู’ุฎูŽูˆู’ูู ูˆูŽุงู„ู’ู…ูุฑูŽุงู‚ูŽุจูŽุฉู ูŠูŽุณู’ุชูŽุตู’ุบูุฑู ุนูŽู…ูŽู„ูŽู‡ู ุงู„ุตู‘ูŽุงู„ุญ ูˆูŠุฎุดู‰ ู…ู† ุตูŽุบููŠุฑ ุนู…ู„ู‡ ุงู„ุณูŠุก."

"That is the condition of a Muslim, he is always afraid, feels watched by Allah, he considers his good deeds a little, and is afraid of his bad deeds even a little."

๐Ÿ“™ Fathul Bari 11/105

--๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน--

01/12/2025
10/10/2025

*Mafita ga Musilmi, Gomnati da Malamai a Jihar Kano akan Lamarin Mal Lawan Triumph da Sheik Abdujjabbar*

Kira/WhatsApp
+2347082858755
[email protected]

`Warware wadannan matsalolin da samar da mafita da waraka me dorewa a jihar kano da Nigeria gaba daya`

Ni Nurse Adamu Alhassan (Liman), ina sanar da Gomnati, Malamai da al umar jihar Kano, cewa Allah ya azurtani da fahimta da gano hanyar warware wannan matsala dama shauran matsalolin dasuke damun musilmin jihar kano dama Nigeria gaba daya.

Ina neman abani jagorancin wannan matsala cikin yardar Allah za awarwareta da samarwa musilmi mafita.

Zan kafa Komiti me wakilai kamar haka.
1. Mutum daya daga Izala/Jibwis
2. Mutum daya daga Tijjaniyya
3. Mutum daya daga Qadiriyya
4. Mutum daya daga Shi'a
5. Mutum daya daga Qur'aniyyun.

- Wakilai (2) daga Majalisar Shura
- Wakilai (2) daga Majalisar Malamai (Mal. Ibrahim khalil + wani).
- Nine Shugaban Komiti

Zamiyi zama (3)

1. Zamu zauna ajunanmu mutattauna akan mas'alar akan adalci ba nuna wariya. (Akalla awa 3 ko sama, musamar da mafita ta yanzu da nan gaba
2. Zamu Zauna da Mal Lawan Triumph
3. Zamu zauna da Sheik Abdujjabbar

Bayan tabbatar da adalci garesu da samar da mafita anan gaba, zamu tabbatar da zartar da doka da zata tabbatar da kiyaye ladabi ga Annabi S.A.W, kiyaye imani da gujewa shirka ko kafirci, hadin kan musilmi, rage rabuwar kai, samar da kauna, soyayya da girmama juna.
Zamu zauna da wakilan kiristoci na wannan jaha don suma abin ya shafesu.
Bayan haka zamuyi kokari muga ragowar jahohi ma sun tabbatar da hakan cikin yardar Allah.
Allah kabamu dacewa, amin.

`Rantsuwa/Tabbatarwa`
Ina me rantsewa da Allah, da gaske nake, babu wasa aciki. Kuma na yarda ina da maslaha akan wannan matsalar da nagano fil-kitab was-sunnah.
Idan ba dagaske nake ba aimin bulala (80) asani agidan yari na shekara daya (1).

*JANHANKALI*
Wani zai mamaki akan maganar nan... Amma duk wanda yasanni sosai ba lalle yayi ba. Duk da cewa babu wanda yasanni Haqiqatan sai Allah. Don haka kada kayi mamaki.
_Allah shi yake halitta kuma yayi zabi acikinta Sur, Qasas, aya 67._

Abinda ake bukata awannan mas'ala shine Ilimi, tsoran Allah/ikhlasi, hankali, adalci, amana da karfin zartar da gaskiya. Ba malami bane ni, kuma banfi malaman sani ba, kuma banfi kowa ba, amma ba kowa yake da karfin adalci da ikon danne son zuciyarsa ba.
Kuma akwai irina da yawa da suke da ikon haka sedai ba asonsu ba, kuma basuda dama.
Don haka nayi imani, in sha Allah, ina da ikon tafiyar da wannan al amari

_Hadisin Saidil khudri, Annabi S.A.W yace "wanda yaga abinki ya gyara/canza shi da hannunsa, idan bashida iko, yayi da harshensa idan bashida iko, yaki da zuciyarsa, amma wannan shine mafi raunin imani", riwayar Muslim_

Banida ikon tabbatar da adalci acikin wannan lamari sedai idan masu iko sun bani dama, nayi imani zan iya. Kuma za'asha mamaki, kowanne bangare se sun yarda cewa anyi adalci in sha Allah babu siyasa, ba bangaranci babu wariya.

Akarshe ina kira ga yan uwa na kowanne bangare, duk me iko da yasanar ko yada wannan sako har zuwa ga masu iko, musamman gomna don nayarda yana son yin adalci, in kayi hakan ka bada gudunmawa wajen yin adalci, hadin kan musilmi da samar da zaman lafiya a tsakanin al umma.

_Nr. Adamu Alhassan (Liman_
_Me rajin samar da hadin kan al ummar Annabi S.A.W._

Kira/WhatsApp
+2347082858755
[email protected]

Want your school to be the top-listed School/college in Kano?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Address

Sabuwar Madina, Jaen, Gwale LGA
Kano