11/01/2026
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣6️⃣9️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
سنن منسية: الأمر بتغطية الإناء وإيكاء السقاء وإغلاق الأبواب وذكر اسم الله عليها واطفاء السراج والنار عند النوم 💡🔥🫙🚪
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ: ”غَطُّوا الإِنَاءَ وَأَوْكُوا السِّقَاءَ وَأَغْلِقُوا الْبَابَ وَأَطْفِئُوا السِّرَاجَ فَإِنَّ الشَّيْطَانَ لاَ يَحُلُّ سِقَاءً وَلاَ يَفْتَحُ بَابًا وَلاَ يَكْشِفُ إِنَاءً فَإِنْ لَمْ يَجِدْ أَحَدُكُمْ إِلاَّ أَنْ يَعْرُضَ عَلَى إِنَائِهِ عُودًا وَيَذْكُرَ اسْمَ اللَّهِ فَلْيَفْعَلْ فَإِنَّ الْفُوَيْسِقَةَ تُضْرِمُ عَلَى أَهْلِ الْبَيْتِ بَيْتَهُمْ“.
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Ku rufe kwanukan abinci, ku ɗaure tulunan ruwa, ku rufe ƙofofi, ku kashe fitilu. Lalle shaiɗan ba ya iya kwance tulun ruwa, ba ya iya buɗe ƙofa, kuma ba ya iya buɗe kwanon abinci. Idan ɗayanku bai samu abin da zai rufe kwanon ba, to ya sa wani itace a kai, tare da ambaton sunan Allah. Domin kuwa fuwaysiƙa (ɓera) na iya haddasa gobara ga mutanen gida ta hanyar kunna musu wuta”.
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“Cover vessels, waterskins, close the doors and extinguish the lamps, for the Satan does not loosen the waterskin, does not open the door and does not uncover the vessels. And if one amongst you fails to find (something) to cover it well, he should cover it by placing (a piece of) wood across it. (the mouse) it may set fire to the clothes of the residents of the house.”.
📚 [صحيح مسلم: 2012]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
20/12/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣6️⃣6️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
🕌 فـضـل الأذان والـمـؤذنـيـن 🗣️
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ: «الْمُؤَذِّنُونَ أَطْوَلُ النَّاسِ أَعْنَاقًا يَوْمَ الْقِيَامَةِ».
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Ladanai za su kasance mafiya tsayin wuya cikin mutane a Ranar Alƙiyama”.
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“The Mu'adhdhins will have the longest necks on the Day of Resurrection”.
📚 [صـحـيـح مـسـلـم: 387]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
13/12/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣6️⃣5️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
🕌 فـضـل الأذان والـمـؤذنـيـن 🗣️
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ: «مَنْ أَذَّنَ ثِنْتَىْ عَشْرَةَ سَنَةً وَجَبَتْ لَهُ الْجَنَّةُ وَكُتِبَ لَهُ بِتَأْذِينِهِ فِي كُلِّ يَوْمٍ سِتُّونَ حَسَنَةً وَلِكُلِّ إِقَامَةٍ ثَلاَثُونَ حَسَنَةً».
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Duk wanda ya yi kiran sallah na tsawon shekaru goma sha-biyu (12), Aljanna ta tabbata a gare shi, kuma ana rubuta masa kyakkyawa (lada) sittin (60) ga kowane kiran sallah da ya kira, da kuma kyakkyawa (lada) talatin (30) ga kowace iƙāmah”.
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“Whoever calls the Adhan for twelve years, he will be guaranteed Paradise, and for each day sixty Hasanat (good deeds) will be recorded for him by virtue of his Adhan, and thirty Hasanat by virtue of his Iqamah”.
📚 [السلسلة الصحيحة: 42]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
06/12/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣6️⃣4️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
⚠️ الـنـهـي عـن الـخـروج مـن الـمـسـجـد إذا أذن الـمـؤذن بـلا عـذر 🚷
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ: «إذا أذن المُؤذِّنُ فَلا يَخْرُجُ أَحَدٌ حَتَّى يُصَلِّي».
_MA'ANA_
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Idan ladan yana kiran sallah, kada ɗayan ku ya fita daga masallaci har sai yayi sallah (tare da jama'a)”.
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“If the Mu'aadhin calls to prayer, no one should leave the Masjid until they have prayed in congregation”.
📚 [صحيح الجامع: 297]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
29/11/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣6️⃣3️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
🤲 من أوقات استجابة الدعاء ( وقت الأذان) 🗣️
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ: «إذا نادى المنادي فتحت أبواب السماء واستجيب الدعاء».
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Idan mai kiran sallah yana kiran sallah, ana buɗe ƙofofin sama (Aljannah), kuma ana amsa addu'ar bayi”.
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“When the mu'adhdhin calls (the prayer), the gates of heaven opened and the prayer was answered”.
📚 [السلسلة الصحيحة: 1413]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
15/11/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣6️⃣1️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
مشروعية القيام عند الأذان 🗣️
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ: «إِنَّ اللَّهَ قَبَضَ أَرْوَاحَكُمْ حِينَ شَاءَ، وَرَدَّهَا عَلَيْكُمْ حِينَ شَاءَ، يَا بِلاَلُ قُمْ فَأَذِّنْ بِالنَّاسِ بِالصَّلاَةِ».
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Haƙiƙa Allah maɗaukaki shi yake ɗaukar rayukanku a lokacin da Yaga dama, kuma Ya mayar muku da su lokacin da Yaga dama. Ya kai Bilal, maza tashi ka kira sallah ga mutane”.
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“Allah captured your souls when He wished, and released them when He wished. O Bilal! Get up and pronounce the Adhan for the prayer”.
📚 [صحيح البخاري: 595]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
03/11/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣6️⃣0️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
سنة مهجورة: وضع الأصابع في الأذنين عند سماع الموسيقى 🕌
~~~~~~
عَنْ قَالَ: «رأيتُ بِلالًا يُؤذِّنُ ويَدورُ، وأتتَبَّعُ فاه هَاهنا وهَاهنا وأُصبُعاه في أُذنَيهِ»
MA'ANA
DAGA SAHABI ABI-JUHAIFAH (R.A) YAKE CEWA:
“Na ga Bilal yana kiran sallah tare da jujjuyar da fuskarsa dama da hagu, sai na dinga kallon yadda yake motsa bakinsa a nan ɓangaren da kuma can ɓangaren, sa'annan kuma ƴan-yatsun manuniyarsa na cikin kunnuwansa (ya toshe su) yayin kiran sallah”
MEANING
THE COMPANION ABU-JUHAIFAH NARRATED:
“I saw Bilal calling the Adhan, and turning, and his (face) was following here and there, and his (index) fingers were in his ears”.
📚 [سـنـن الـتـرمـذي: 197]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
25/10/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣5️⃣9️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
فضل الآذان في الصحراء 🗣️
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ لأبي سعيد الخدري رضي الله عنه: «إِنِّي أَرَاكَ تُحِبُّ الْغَنَمَ وَالْبَادِيَةَ، فَإِذَا كُنْتَ فِي غَنَمِكَ وَبَادِيَتِكَ فَأَذَّنْتَ بِالصَّلاَةِ، فَارْفَعْ صَوْتَكَ بِالنِّدَاءِ، فَإِنَّهُ لاَ يَسْمَعُ مَدَى صَوْتِ الْمُؤَذِّنِ جِنٌّ وَلاَ إِنْسٌ وَلاَ شَىْءٌ إِلاَّ شَهِدَ لَهُ يَوْمَ الْقِيَامَةِ».
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YAKE CEWA DA SAHABI ABI-SA'ID AL-KUDRIY (R.A):
“Na lura kai mutum ne mai yawan son yin kiwon dabbobi da shiga jeji. To, idan ka kasance kana tare da dabbobin ka a cikin daji/sahara, to kake kiran sallah yayin da za kayi sallah, kuma ka ɗaga murya a cikin kiran, domin babu wani Aljani, mutum ko wani abu da zai ji muryar mai kiran sallah face sai ya bada shaida a kansa ranar tsayuwa”.
MEANING
THE MESSENGER OF ALLAH (ﷺ) SAID TO THE COMPANION ABI-SA'ID AL-KUDRI (R.A):
“I see you liking sheep and the wilderness. So whenever you are with your sheep or in the wilderness and you want to pronounce Adhan for the prayer raise your voice in doing so, for whoever hears the Adhan, whether a human being, a jinn or any other creature, will be a witness for you on the Day of Resurrection”.
📚 [صحيح البخاري: 3296]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
18/10/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣5️⃣8️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
ســــــــــنــــة مـــــــهـــــــجـــــــورة
~~~~~~
عَنْ عَائِشَةَ رضي الله عنها قالت أَنَّ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ كَانَ إِذَا سَمِعَ الْمُؤَذِّنَ يَتَشَهَّدُ قَالَ: «وَأَنَا وَأَنَا»
MA'ANA
DAGA UMMUNA A'ISHA (R.A) TAKE CEWA: Haƙiƙa Annabi (ﷺ) ya kasance idan yaji mai kiran sallah yana faɗin (Shaidawa babu wani bauta face Allah... kuma Annabi ﷺ manzonsa ne...), sai yake cewa:
“WA-ANA, WA-ANA”
MEANING
`AISHA SAID THAT: when the Messenger of Allah (ﷺ) heard the MU’ADHDHIN uttering the testimony, he would say:
“And I too, and I too”.
📚 [صـحـيـح أبــي داود: 526]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
11/10/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣5️⃣7️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
فضل الآذان 🗣️
~~~~~~
قَالَ رَسُولَ اللَّهِ ﷺ: «إِذَا سَمِعْتُمُ النِّدَاءَ فَقُولُوا مِثْلَ مَا يَقُولُ الْمُؤَذِّنُ».
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Idan kuka ji Ladan yana kiran sallah, to sai kuke maimaita abin da yake faɗi”.
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“When you hear the call (to prayer), repeat what the Mu'adhdhin pronounces”.
📚 [صحيح مسلم: 383]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
13/09/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣5️⃣3️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
⚠🚫 الـحـث عـلـى الاتـبـاع والـتـحـذيـر مـن الابـتـداع 🚫⚠
قَـالَ رَسُـولَ اللَّهِ ﷺ: «إنَّهُ ليس شيءٌ يُقَرِّبُكُمْ إلى الجنةِ إلَّا قد أَمَرْتُكُمْ بهِ، و ليس شيءٌ يُقَرِّبُكُمْ إلى النارِ إِلَّا قد نَهَيْتُكُمْ عنهُ»
MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Lallai babu wani abu da zai kusantar da ku Aljanna face na umarce ku da shi, kuma babu wani abu da zai kusantar da ku Wuta face na hane ku shi.”
MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“Indeed, there is nothing that brings you closer to Paradise except that I have commanded you with it, and there is nothing that brings you closer to the Fire except that I have forbidden you from it”.
📚 [السلسلة الصحية: 2866]
__________________________
وقال عبد الله بن مسعود رضي الله عنه: ”اتبعوا ولا تبتدعوا؛ فقد كفيتم وكل بدعة ضلالة“
👉 MA'ANA:
SAHABI ABDULLAHI ƊAN MAS'UD (R.A) YAKE CEWA: “Kubi (Sunnah) kada ku ƙirƙiro wani sabon abu (cikin addini), domin kuwa an wadatar da ku (an cika muku addini), dukkanin Bid'ah ɓata ce”.
👉 MEANING:
THE COMPANION OF THE PROPHET (ﷺ) ABDULLAHI BN MAS'ŪD ALSO SAID: “Follow (the Sunnah) and do not innovate; for you have been sufficed. Every innovation is misguidance”.
📚 [المروزي في السنة: 1/28]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»
06/09/2025
𝐃𝐀𝐑𝐔𝐋 𝐇𝐀𝐃𝐈𝐓𝐇 𝐅𝐎𝐔𝐍𝐃𝐀𝐓𝐈𝐎𝐍, 𝐁𝐈𝐂𝐇𝐈
WEEKLY REMINDER
2️⃣5️⃣2️⃣
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
⚠️🚫 كل ما لم يقم عليه دليل شرعي فهي بدعة في الدين 🚫⚠️
~~~~~~
فَقَد قَالَ اللّٰه تبارك وتعالى: «أَمْ لَهُمْ شُرَكَاءُ شَرَعُوا لَهُمْ مِنَ الدِّينِ مَا لَمْ يَأْذَنْ بِهِ اللَّهُ ۚ»
👉 MA'ANA
ALLAH MAƊAUKAKIN SARKI YAKE CEWA:
“Kõ sunã da waɗansu abõkan tãrayya (da Allah) waɗanda s**a shar´anta (ƙirƙirar) musu, game da addini, abin da Allah bai yi izni da shi ba?”
👉 MEANING
ALLAH THE BLESSED AND EXALTED SAID:
“Or have they partners [i.e., other deities] who have ordained for them a religion to which Allāh has not consented?”.
📖 [سورة الشورى: 21]
__________________________________________
وَقَالَ رَسُـولَ اللَّهِ ﷺ: «مَنْ أَحْدَثَ فِي أَمْرِنَا هَذَا مَا لَيْسَ مِنْهُ فَهُوَ رَدٌّ»
👉 MA'ANA
MANZON ALLAH (ﷺ) YACE:
“Wanda duk ya ƙirƙiro wani abu a cikin wannan lamarin (Addini) namu, abin da ba ya cikinsa, to an mayar masa (ba'a karɓa ba)”
👉 MEANING
THE PROPHET (ﷺ) SAID:
“He who innovates things in our affairs for which there is no valid (reason) (commits sin) and these are to be rejected”.
📚 [صحيح مسلم: 1718]
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
«وَذَكِّـرْ فَـإِنَّ ٱلـذِّكْـرَىٰ تَـنـفَـعُ ٱلْـمُـؤْمِـنِـيـنَ»