22/06/2026
إِنَّا لِلَّهِ وَإِنَّا إِلَيْهِ رَاجِعُونَ
SANARWAR RASUWA
Da alhini da jimami, muna sanar da rasuwar mahaifiyar Babban Sakataren Majalisar Agaji ta JIBWIS Jihar Neja, Alhaji Muhammad Nuraddeen Ibrahim Kagara, wadda ta rasu a daren yau.
Za a gudanar da sallar jana'izarta gobe, Litinin, 22 ga Yuni, 2026, da misalin ƙarfe 11:00 na safe a garin Kagara.
Muna miƙa ta'aziyyarmu ga Alhaji Muhammad Nuraddeen Ibrahim Kagara, iyalansa, da daukacin 'yan uwa da abokan arziki. Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki Ya gafarta mata, Ya yi mata rahama, Ya sanya Aljannatul Firdausi ta zama makomarta.
Haka kuma muna roƙon Allah idan tamu ajali ta zo, Ya sa mu cika da imani, Ya kyautata ƙarshenmu. Amin.
Masu son yin ta'aziyya za su iya tuntubar:
Alhaji Muhammad Nuraddeen Ibrahim Kagara
☎️ 08102503200
Daga:
State Media Officer to the State Director,
JIBWIS Niger State, Nigeria.
22/06/2026.