Raudatul Qur'an

Raudatul Qur'an

Share

إِنَّ هَذَا الْقُرْآنَ يَهْدِي لِلَّتِي هِيَ أَقْوَمُ

26/07/2026

🌅 TAMBAYARMU TA SAFE 🌅

Wane jikan Manzon Allah (SAW) ne aka kashe a Karbala?

A. Hasan
B. Husayn
C. Abdullah
D. Ibrahim

📝 Ka’ida:
✔️ Ka yi like
✔️ Ka follow
✔️ Ka bada amsarka a comment

Allah ya sa mu dace 🤲✨

25/07/2026

Allah yasanya alkhairi yakawo babban rabo ya kawo miji na gari

25/07/2026

🌙 TAMBAYARMU TA DARE 🌙

Ayoyi nawa ne a cikin Al-ƙur’ani mai girma?

A. 5000
B. 6236
C. 7000
D. 6666

📝 Ka’ida:
✔️ Ka yi like
✔️ Ka follow
✔️ Ka bada amsarka a comment

Allah ya ƙara mana fahimta 🤲✨

25/07/2026

Innalillahi wai'inna ilaihi Raji'un wannan bawan Allah dakuke ganin hotonsa akasa yarasa ransa ne sakamakon dare dayayi baikoma gida ba yana komawa gida sai matar sa taki bude masa Kofa saiya hakura yarufe gilasan motarsa ya Kwanta acikin motan sakamakon ZAFI da rashin ishasshiyan iska hakan yayi sanadiyar mutuwan sa. Yanzu shikenan bama maganan yakai dare ba yama mutu yabarwa matar tasa duniyan saitaci abinda zataci shikuma Allah yajikansa da rahama

25/07/2026

Ameen ya hayyu ya qayyum

25/07/2026

🌆 TAMBAYARMU TA YAMMA 🌆

Al-Qur’ani mai girma yana da Juz’i nawa?

A. Juz’i 20
B. Juz’i 25
C. Juz’i 30
D. Juz’i 40

📝 Ka’ida:
✔️ Ka fara like wannan post
✔️ Ka follow page
✔️ Sannan ka bada amsarka a comment

Allah ya kara mana ilimi 🤲✨

25/07/2026

🌞 TAMBAYARMU TA RANA 🌞

Mene ne sunan matar da Manzon ALLAH ﷺ ya fara aura?

A. A’isha (RA)
B. Hafsa (RA)
C. Khadija (RA)
D. Zainab (RA)

📝 Ka’ida:
✔️ Ka fara like wannan post
✔️ Ka follow page
✔️ Sannan ka bada amsarka a comment

Allah ya sa mu dace 🤲✨

25/07/2026

ALLAHU AKBAR!

NASARA TA MUSAMMAN
Alhamdulillah 💖
Wata babbar baiwa daga Allah!

🏆 Hafiza Zainab Abdullahi Idris
Ta zama GWARZUWAR SHEKARA TA 41
a Gasar Musabaqar Al-Qur’ani a Jihar Jigawa!

Wannan ba ƙaramin nasara bace…
Nasara ce ta jajircewa
Nasara ce ta ilimi
Nasara ce ta rungumar Al-Qur’ani
Allah ya ƙara mata basira, ya ɗaukaka darajarta, ya sanya Al-Qur’ani ya zama hujja a gareta. Amin.

Kai ma ka nuna goyon baya:
❤️ Like
💬 Comment (Ka ce: MashaAllah)
🔁 Share domin ya isa ga duniya
📌 Masoya Al-Qur’ani ku taru!

25/07/2026

🌅 TAMBAYARMU TA SAFE 🌅

Wace ce ‘yar Manzon ALLAH ﷺ wacce ta auri Sayyiduna Aliyu (RA)?

A. Zainab bint Rasulullah ﷺ
B. Ummu Kulsum bint Rasulullah ﷺ
C. Ruqayyah bint Rasulullah ﷺ
D. Fatima bint Rasulullah ﷺ

📝 Ka’ida:
✔️ Ka fara like wannan post
✔️ Ka follow page
✔️ Sannan ka bada amsarka a comment
Allah ya sa mu dace 🤲✨

Want your school to be the top-listed School/college in Kaduna?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Website

Address

Zaria
Kaduna