Zawiyya Sheikh Umar Mahmud

Zawiyya Sheikh Umar Mahmud

Share

Introduction to our Lord God knowing descendant of Sheikh Sidi Ahmed Tijani prophecy and tolerant ma

15/11/2022
25/02/2022

Writing Research Article for Publication

10/03/2021

[3/10, 4:51 PM] Abubakar Ango: Assalamu alaikum (Bayani akan muhimmancin Ranar 27th na wannan Watan da muke Ciki Wanda Shiek Mallam Umar Sanda ya Rubuta on the 27th March 1986)
FARIN CIKIN ZAGAYOWAR RANAR MANZANCIN ANNABINMU SALLALLAHU ALAIHI WA ALA ALIHI WA SALLAMA .
Asalin Al amarin dai wato asalin muhimmancin "Saba'a wa ishirin" ga Rajab , shine Ranar Litinin , 27th ga Wannan wata Rajab, a Shekara ta 610 AD Bayan hahuwar Annabi Isa bn Maryam (Alaihis Salam) a wannan Rana ce Babban Mala'ika Jibrilu, alaihisSalam, ya sauko duniyar nan da SAKO NA FARKO daga Mahaliccinmu Sarki Allah Tabaraka wa Ta'ala, zuwa ga fiyayyen Halittarsa, Shugaban Annabawa, Sallallahu Alaihi wa Sallama wa Alaihim. wato a wannan Rana ce, 27 ga Wannan wata na Rajab, aka tabbatar wa Shugaban halitta, Sayyidina Muhammadur-Rasulillahi, Sallallahu Alaihi wa Sallama da cewa shine Cikamakin Annabawa Wanda sakonsa ya game kowace kabila, mutane da Aljannu na wannan duniya, da Mala'iku da sauran halitta na can wadansu duniyoyin dake can-can Sama. A wannan Rana ce Allah ya cika alkawarinsa da Ya yi na cewa zai bayyanar da Wannan Annabi don ya Zama Mabuwayiyar Rahama ga halitta na kasa da na Sammai duka. Annabin da Babu wani Annabi bayansa - Sallallahu Alaihi wa Sallama. Wannan Rana 27 ga Watan Rajab, Rana ce Mai Girman ga Mala'iku da mutane musulmi da Aljannu musulmi..
IBADA DAREN MI'IRAJ DA RANARSA:
Anaso a azumci wannan rana, a sada zumunci. A Kara kyautata wa iyali da makwabta. Mata su Kara biyayya ga mazajensu. A gaida Malaman Sunna. A Kara biyayya ga magabata. Agaida marasa lafiya na gida dana asibiti, akai musu abin marmari.Ana son agajin mabukata da marasa galihu a wannan Rana mai albarka. A nisanci aikin banza da shashanci,da duk aikin sabo da zunubi ,da nisantar duk abin assha.Anaso a karanta Alkur'ani Kamar Suratul Isra'i da Suratul Alaqi (ikra'a) da Wannajami, da Salati ga Annabi musanman a wannan Rana ta farin ciki.
An ruwaito Hadisi daga Annabi Yace, "Ya kyautu Kan kowane jama'arka gida su yanka rago a Watan Rajab, su Kuma Yi Layya a Watan Zul Hajji."

Page 1 of 2
[3/10, 4:56 PM] Abubakar Ango: SALLAR DAREN MI'IRAJI
Ana so Ayi SALATI LAILTIL MI'IRAJI Wanda Annabi Yace Ayi. Ga sifarta: Raka'a goma Sha biyu, Fatiha da surar da kake so, Sallama ko wace Raka'a biyu. In ka gama ka karanta Albaqiyatul Swalihatu 100, Istigfari 100, Salati Alan Nabiyyi 100 . Sai kayi addu'a don kanka da Malamanka da ' ya' yanka da matanka, da ' yan uwanka da makwabtanka da jama' ar musulmi duka sa annan kasa baki daya . Kayi kyakkyawan addu'a ga Shugaban kasa da mataimakansa, sarakuna da sauransu wato ka roki Allah Ta ala ya Kara salaha da adalci da karimci ga Shugaban kasa da mataimakansa. Ka daure kayi azumin wannan Rana Mai albarka, watau 27 ga Rajab.
ALHAMDULILLAHI , THIS YEAR 27TH RAJAB ZAI K**A ON THURSDAY 11/3/2021 Saboda haka Sallar Daren MI'IRAJI za Ayi tane ranar Wednesday at night bayan Isha' I before Dawn sai atashi da azumin Yaumil Risalati on Thursday . Insha Allah .
Anaso Ayi Sallar nafila 4 rak'as a ranar MI'IRAJI ) Yaumur Risalati. In each rak' a you recite Fatiha once, falaqi 1, Nasi 1, Suratul Qadri 3x, and Suratul Ikhlas 50. Bayan kayi Sallama kayi a lot of Salaat alan Nabiyy da addu'o'in masu yawa. ALHAMDU LILLAHI.

06/03/2020

Maulana Dr Saleh.

12/05/2019

I welcome our Muslim brothers and sisters to this blessed month, the RAMADAN. The month of Sufis .we should increase our Ibada in this month most especially feeding.

05/06/2018

RAMADAN SERIES 01/03
:
Dear religious person,

• A young man came to Rasūlullāh ﷺ and asked permission to commit Zina. Can you imagine someone shouting that out in our mosque on Jumm'ah? The Prophet ﷺ brought him close, placed his hand on his heart, and his life changed.

• A man unknowingly urinated in his Mosque and when people told him off, the Prophet said, 'Leave him... Just pour water over it.'

• A man was continually brought to him for constantly drinking. When people cursed him, he said, 'Don't curse him, for he loves Allah and His Messenger.'

• A man spoke in Salah and when others looked at him until he became upset, Rasūlullāh ﷺ comforted him and taught him with love.

• A young female child began to play with him, and when her parents told her to stop, the Prophet ﷺ happily told her to carry on and gave her gifts.

• A Bedouin violently pulled his cloak until it left a mark on his neck, and he asked for wealth. Rasūlullāh ﷺ smiled at him and gave him and gave until he was content.

• When his enemies became captives in Badr and suffered hunger, he gave them better food and drink than the Sahaba

This is how the Prophet ﷺ dealt with people, whether they were considered sinners, lacked knowledge, or were Non Muslims, and this is why the world embraced Islam and fell in love with the Masjid.

14/05/2018

SAW

14/05/2018

Fayda

02/09/2017

happy sallah

Want your school to be the top-listed School/college in Kaduna?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Website

Address


Kaduna
234