Majalisar malaman sunnah

Majalisar malaman sunnah

Share

An ƙirƙiri wannan page domin 'yan uwa musulmai musamman ahlussunnah Dake fadin Duniya

01/02/2022

A yaune Muhammad auwal Albani zariya {Abu Abdurrahman} ya cika shekara takwas da rasuwa.
Muna rokon Allah madaukakin Sarki da ya gafarta masa zunubansa🤲

25/01/2022

'YAN MAZAN JIYA

Baban Abdulrahman, Babban Kwamandan Askarawan Salafiyyah a Nigeria, Sarkin Yakin Shahidai a Nigeria Marigayi Sheikh Muhammad Auwal Adam Albaniy Zaria lokacin yana samarta

Malamin Allah, mutum daya tamkar dubu, yayi shari'ah da Gwamnatin Nigeria a kotu yaci nasara, yayi shari'ah da Masarautar Zazzau a kotu yaci nasara, ya nemi zaman baje kolin makircin dake cikin allurar Foliyo da kungiyar kula da kiwon lafiya na majalisar dinkin duniya (WHO) amma s**aji tsoro s**a ki zuwa

Albaniy Zaria, ya yaki taron dangin makiya addinin Allah da hujja na ilmi amma sun gagara kayar dashi, shine daga karshe s**a turo karnukan farautarsu 'yan Boko Haram s**a sa bakin bindiga s**a harbeshi saboda tsananin tsoro

Allah Ka karbi shahadar Malam Albaniy Zaria, Allah Ka hada fuskokinmu da nashi a cikin Aljannah Madaukakiya Amin

16/01/2022

🥰 Masoyina Alaramma Malam Sa'id Haruna Ƴankaba(Hafizahullah)

Wato a ƙasar Hausa malam yana cikin waɗanda idan suna karanta Alqur'ani zaka ji yana ratsawa har cikin zuciyarka❤️💚

Wata rana, malam yana jawa babban malaminmu Shaikh Dr. Muhd Sani Umar R/lemo ɓaki, kawai Dr. yace; da malam ga fili kayi ta sukuwa(Wato ya rera Qur'ani gwargwadon iko ba tare da ya tsaya ba,ko karanta aya ɗaya zuwa biyu ba) Alaji malam yaita rerawa❣️ malam yana kammalawa sai kabbara kake ji ta ko ina, Allahu Akbar,.. haka malam a yanzu haka shi yake jawa babban malamin mu Shaikh Dr. Bashir Aliyu Umar (Imam Al'furqan) baƙi 🧡💜
Kafin nan shi yake jawa Marigayi Shaikh Ja'afar Mahmoud Adam Baƙi🌹
Allah ya jiƙan Sheikh Ja'afar Mahmud Adam 😥

Yace malam Sa'id ba ruwan shi da surutu, kawai shi dai ya rera Qur'ani a tsanaki haka yafi so💚❤️

Haƙika bana gajiya da sauraron karatun Malam kullum sai na saurare shi🧡💜

Musa ghali paki✍️
12th Jumada Ãkhir,1443
16th January, 2022

Photos from Majalisar malaman sunnah's post 15/01/2022

Wannan shine Wanda yake fassara kudubar limamin maka

03/01/2022

👇👇👇

03/01/2022

(YEDDA MAMACI ZAI GANE SHI MATACCE NE)

INNALILAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN***

mamaci bazai gane shi matacce bane a karon farko saboda abun zaimasa kamar a mafarkine zaiga yana kuka yana shure_shure yana kai da komowa har yakai ga anamishi wanka a kuma daukeshi izuwa magabarta duk zairinka ganin abun kamar a mafarkine

😥😥😥😥😥😥😥😥😥😥

Duk dai baiyarda cewa zaizamto gawa ba
Don abun zai masa kamar a mafarkine .
Sai bayan anbinneshi yanaji anacewa kutura kasa ta bangarennan, ganan baiji kasa ba kukawo jikakken kasa, ta bangarennan A wannan lokacin zai ringa cewa mutane me kuke kokarin yine😥

________******______

Bayan kowa yabar magabarta anbarshi shi kadai a cikin kasa turbaya sai Allah yasa a dawo masa da ransa yabude idanunsa yafarka a cikin matattu😥😣😣

SUBUHANNALLAH!!!!!

Daga lokacin zai fara murna yafarka daga mummunan mafarki!!!

A Wannan lokacin sai yagodewa Allah
Yayi yunkurin mikewa saiyaji ansuturtashi an daddamkeshi da wata riga marar hannu ba aljihu ba wuya saiyafra mamaki ta tambaya a karon farko

A ina nake haka !?? Inane nan? Bako wutar lantarki ba AC ba fanka anmin dubulvul da tabo ta kowace bangare

Menakeyi anan😥??

To a nanne zai ankara lallai cewa yana cikin kasa ne Subhanallah!!!!
Yakuma tabbatar cewa lallai yanzu ba mafarki bane mutuwace ta gaskiya

A wannan lokacin zaiyi wani sauti mai karan gaske Yana kiran yan uwansa kamar yadda yakeyi anan duniya😫😫😫
Idan yana neman dauki idan yana bukatar dauki

Zairinka cewa

___sahabi
___Nasiru
___aminu
__aisha

😭😭😭😭😭😭😭😭😭

Zaiji ba mai amsa masa to daganan zaisoma fahimta cewa allah ne kadai zai agaza masa to a lokacin zaidinga fada Astagfirullah !!

Allahh natuba ka agaza mani kaji kaina

Yana furta haka a cikin tsoro mai tsanani😭

*
Idan mutumin kirki ne a lokacin malaiku biiyu zasu bayyana a gareshi_ cikin kaykkawan fuska sai su tallafeshi s**e kwantarda hankalinka daga nan zaisoma samun kyakkayawan agaji

😡😡😡😡😡

Idan kuma mutumin banza ne shima malaiku zasu bayyana a garsh

14/12/2021

Alhamdulillah

Want your school to be the top-listed School/college in Kaduna?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Telephone

Website

Address

P**i
Kaduna