01/02/2022
A yaune Muhammad auwal Albani zariya {Abu Abdurrahman} ya cika shekara takwas da rasuwa.
Muna rokon Allah madaukakin Sarki da ya gafarta masa zunubansa🤲
An ƙirƙiri wannan page domin 'yan uwa musulmai musamman ahlussunnah Dake fadin Duniya
01/02/2022
A yaune Muhammad auwal Albani zariya {Abu Abdurrahman} ya cika shekara takwas da rasuwa.
Muna rokon Allah madaukakin Sarki da ya gafarta masa zunubansa🤲
25/01/2022
'YAN MAZAN JIYA
Baban Abdulrahman, Babban Kwamandan Askarawan Salafiyyah a Nigeria, Sarkin Yakin Shahidai a Nigeria Marigayi Sheikh Muhammad Auwal Adam Albaniy Zaria lokacin yana samarta
Malamin Allah, mutum daya tamkar dubu, yayi shari'ah da Gwamnatin Nigeria a kotu yaci nasara, yayi shari'ah da Masarautar Zazzau a kotu yaci nasara, ya nemi zaman baje kolin makircin dake cikin allurar Foliyo da kungiyar kula da kiwon lafiya na majalisar dinkin duniya (WHO) amma s**aji tsoro s**a ki zuwa
Albaniy Zaria, ya yaki taron dangin makiya addinin Allah da hujja na ilmi amma sun gagara kayar dashi, shine daga karshe s**a turo karnukan farautarsu 'yan Boko Haram s**a sa bakin bindiga s**a harbeshi saboda tsananin tsoro
Allah Ka karbi shahadar Malam Albaniy Zaria, Allah Ka hada fuskokinmu da nashi a cikin Aljannah Madaukakiya Amin
16/01/2022
Ba Rabo da gwani ba....
May your soul rest in perfect peace
🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
👇👇 Join our group WhatsApp https://chat.whatsapp.com/LOIKo2ZxXlz3FKzm9dPnpd
16/01/2022
https://chat.whatsapp.com/LOIKo2ZxXlz3FKzm9dPnpd
Majalisar malaman sunnah WhatsApp Group Invite
16/01/2022
🥰 Masoyina Alaramma Malam Sa'id Haruna Ƴankaba(Hafizahullah)
Wato a ƙasar Hausa malam yana cikin waɗanda idan suna karanta Alqur'ani zaka ji yana ratsawa har cikin zuciyarka❤️💚
Wata rana, malam yana jawa babban malaminmu Shaikh Dr. Muhd Sani Umar R/lemo ɓaki, kawai Dr. yace; da malam ga fili kayi ta sukuwa(Wato ya rera Qur'ani gwargwadon iko ba tare da ya tsaya ba,ko karanta aya ɗaya zuwa biyu ba) Alaji malam yaita rerawa❣️ malam yana kammalawa sai kabbara kake ji ta ko ina, Allahu Akbar,.. haka malam a yanzu haka shi yake jawa babban malamin mu Shaikh Dr. Bashir Aliyu Umar (Imam Al'furqan) baƙi 🧡💜
Kafin nan shi yake jawa Marigayi Shaikh Ja'afar Mahmoud Adam Baƙi🌹
Allah ya jiƙan Sheikh Ja'afar Mahmud Adam 😥
Yace malam Sa'id ba ruwan shi da surutu, kawai shi dai ya rera Qur'ani a tsanaki haka yafi so💚❤️
Haƙika bana gajiya da sauraron karatun Malam kullum sai na saurare shi🧡💜
Musa ghali paki✍️
12th Jumada Ãkhir,1443
16th January, 2022
15/01/2022
Wannan shine Wanda yake fassara kudubar limamin maka
03/01/2022
👇👇👇
(YEDDA MAMACI ZAI GANE SHI MATACCE NE)
INNALILAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN***
mamaci bazai gane shi matacce bane a karon farko saboda abun zaimasa kamar a mafarkine zaiga yana kuka yana shure_shure yana kai da komowa har yakai ga anamishi wanka a kuma daukeshi izuwa magabarta duk zairinka ganin abun kamar a mafarkine
😥😥😥😥😥😥😥😥😥😥
Duk dai baiyarda cewa zaizamto gawa ba
Don abun zai masa kamar a mafarkine .
Sai bayan anbinneshi yanaji anacewa kutura kasa ta bangarennan, ganan baiji kasa ba kukawo jikakken kasa, ta bangarennan A wannan lokacin zai ringa cewa mutane me kuke kokarin yine😥
________******______
Bayan kowa yabar magabarta anbarshi shi kadai a cikin kasa turbaya sai Allah yasa a dawo masa da ransa yabude idanunsa yafarka a cikin matattu😥😣😣
SUBUHANNALLAH!!!!!
Daga lokacin zai fara murna yafarka daga mummunan mafarki!!!
A Wannan lokacin sai yagodewa Allah
Yayi yunkurin mikewa saiyaji ansuturtashi an daddamkeshi da wata riga marar hannu ba aljihu ba wuya saiyafra mamaki ta tambaya a karon farko
A ina nake haka !?? Inane nan? Bako wutar lantarki ba AC ba fanka anmin dubulvul da tabo ta kowace bangare
Menakeyi anan😥??
To a nanne zai ankara lallai cewa yana cikin kasa ne Subhanallah!!!!
Yakuma tabbatar cewa lallai yanzu ba mafarki bane mutuwace ta gaskiya
A wannan lokacin zaiyi wani sauti mai karan gaske Yana kiran yan uwansa kamar yadda yakeyi anan duniya😫😫😫
Idan yana neman dauki idan yana bukatar dauki
Zairinka cewa
___sahabi
___Nasiru
___aminu
__aisha
😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Zaiji ba mai amsa masa to daganan zaisoma fahimta cewa allah ne kadai zai agaza masa to a lokacin zaidinga fada Astagfirullah !!
Allahh natuba ka agaza mani kaji kaina
Yana furta haka a cikin tsoro mai tsanani😭
*
Idan mutumin kirki ne a lokacin malaiku biiyu zasu bayyana a gareshi_ cikin kaykkawan fuska sai su tallafeshi s**e kwantarda hankalinka daga nan zaisoma samun kyakkayawan agaji
😡😡😡😡😡
Idan kuma mutumin banza ne shima malaiku zasu bayyana a garsh
Alhamdulillah