Auwal habibu

Auwal habibu

Share

Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Auwal habibu, School, kargi, Kaduna South.

29/11/2020

Don’t let negative people ruin your positive mindset. Let them go before they completely infiltrate your mind. Such people have issues with themselves and with everything and everyone around them. Make a conscious effort to stay away from them. Don’t entertain such friendship!” M***i Menk said, adding that “When provoked, respond with peace, this is what Allah wants.”

Photos 28/01/2018
09/01/2018

Nine things will give you benefits everyday:

1/ تريد السعاده = صل الصلاة في وقتها.
1. If you seek happiness: Offer salat on time.

2/ تريد نور الوجه = بقيام الليل.
2. If you want light on your face:
Rise up for tahajjud in the night.

3/ تريد الطمئنينة = عليك بترتيل القرآن.
3. If you want tranquility and peace: Recite the Qur'an slowly and carefully.

4/ تريد الصحه = عليك بالصيام.
4. If you seek health: Fast

5/ تريد الفرج = لازم الإستغفار.
5. If you seek inner joy: Keep on with repentance.

6/ تريد زوال الهم = لازم
الدعاء.
6. If you want to be free from sorrow: Keep on praying.

7/ تريد زوال الشده = قل لاحول ولا قوة إلا بالله
7. If you want violence to disappear, say: La hawla wa lâ quwwata illa billah.

8/ تريد البركه = صل على النبي واله الطيبين الطاهرين.
8. If you seek abundance:
Recite praises and greetings to the Holy Prophet (saww) and his virtuous family and companions.

9/ تريد حسنات بدون تعب =
لاتحتفظ بها أرسلها لينتفع بها كل الاحبه
سبحان الله
من كان مع ﺂلله كان ﺂلله معه
ومن كان يحب ﺂلله كان ﺂلـله يحبه
9. If you wish to do goodness without getting tired: Do not keep this message to yourself. Let your loved ones benefit from this too.

Allah (SWT) is with those who are with Him and consider His commandments.

Allah (SWT) loves those who love Him.

هل تعلِم :
عند قرآءة آية الكرسي بعد كل صلآة
يbbصبح بينك وبين الجنه الموت فقط
تذكير :لا تكتم علماً خيراً تجزى به

Do you know?
If you recite the Ayat al Kursiyy after prayers, only Death will remain between you and the Paradise.

Note: Never hide any knowledge for which you will be rewarded with goodness and auspiciousness.

ً🌏اجعلوها تلف العالم🌏
🍀Let this knowledge move around the world.

09/01/2018

*DUNIYA MAKARANTA*
:
Hattara da hawaye guda uku:
1. Hawayen iyaye
2. Hawayen maraya
3. Hawayen wanda ka zalunta.
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku ba su amfani idan aka rasa abu uku:
1. Rayuwa idan babu lafiya
2. Kudi idan ba'a kyauta
3. Magana idan ba aiki.
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku sanin su zai amfane ka:
1. Duniya ba a tabbata a cikin ta
2. Duniya babu hutu a cikin ta
3. Ba'a tsere wa zargin mutane
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku suna batar da wasu uku:
1. Kudi suna boye aibi
2. Gori yana rufe dadin kyauta
3. Tsoron ALLAH yana boye son zuciya
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku suna karfafa wasu uku:
1. Lafiya idan ta hadu da arziki
2. Bacci idan ya hadu da koshi
3. Dare idan ya hadu da ambaton ALLAH
:
:
:
:
DR. MANSUR Wrote.
Wata rana Sahabban manzon ALLAH (S.W.A)
sun kawo karar SAYYIDINA
ABUBAKAR gurin Manzon Allah (S.A.W)
suna Cewa Ya Manzon Allah: Abubakar ya
kasance idan muka hadu dashi yana riga
bamu hannunsa muyi musabiha cikin farin
ciki da sakin fuska, Amma yanzu idan muka
hadu dashi sai ya sunkuyar da kansa kasa
sai mun fara bashi hannun mu sannan zai
miko nasa. Sai manzon Allah yace aje maza a
kira Abubakar cikin lokaci sai gashi yazo
yana zuwa sai (S.A.W) yace kaji abin da
sahabbaina su ka fada gaskiya ne? Sai
Sayyidina Abubakar cikin girmamawa ya ce
ya wanda bakinsa baya karya, Eh hakane
gaskiya ne s**a fada, Amma ina da hujja sai
yace jiya nayi mafarkin wani katafaren gida
wanda babu abinda ke cikinsa sai kayan
alfarma da more rayuwa da jin dadi wani
abin ma hankali da tunani baya misalta
su,Allah (S.W.A) ya fadamin cewa" babu
wanda zai shiga gidan face Wanda idan ya hadu
da mutane yana riga mika musu
hannu domin a gaisa kuma cikin sakin fuska
da murmushi", to shine nake musu
kwadayin
wannan gida da su shigeshi shi yasa na bari
su rinka fara miko min hannunsu suna farin ciki
da sakin fuska da murmushi.
Allahu Akbar !!! Don Allah dan uwa Kada Ka
Karanta ka barshi kai ka dai ka turawa 'yan
uwanka Musulmai Masoya Manzon Allah
(S.A.W) ?
jama'a don girman Allah Ku bada minti 2 domin karanta
wannan babban sako, Manzon Allah saw yana cewa : Ku
yawaita yin salati a gareni domin salatinku a gareni to
haskene a gareku ranar tashin Alqiyama, ya Kara da cewa
mutanen dake zaune a fadata ranar tashin Alqiyama sune
masu yawan yimun salati, ya Allah muna rokonka da
sunayenka 99 tsarkaka, ya Allah dan Sittin na Alqurani,
ya Allah dan darajar Gadon Al-Arshi duk Wanda ya tura
wannan sakon ga yan uwa musulmi Allah kaji kansa, ka
gafartamasa kurakuransa, ka daukakashi akan makiyansa
ya Allah duk bukatunsa na alkhairi ka biyamasa ya Allah
ka tayar dashi a fadar manxon Allah saw ranar tashin
Alqiyama, daga karshe ka sakashi Aljanna madaukakiy,
Ameen, Allahumma Salli wa sallim ala Nabiyurrahmati
Saw..Manzon allah tsira da amincin allah su tabbata a gareshi ya ce.........duk mutumin da ka fi so a duniya, toh dashi za'a tashe ku gobe kiyama, ya allah kasa mu mutu muna son allah da manzon sa, Allah ka karemu da son yahudawa. Mai son Manzon Allah ya turawa group 3 uku kawai.

09/01/2018

SHIN KA TABA YIN SALLAR TASBIHI??? (SALATUT TASBIH) KO SAU DAYA DAGA GIRMANKA ZUWA YANZU???
Sallah ce mai dinbun daraja. Manzan Allah (SAW? ya bada falalarta kamar yadda yazo cikin Musnad na Imam Ahmad da Abu Dauda.
YADDA AKEYIN TA
- Tana Da Raka'a Guda Hudu.
- Ana Karatun Fatiha Da Sura a Duka Raka'oin
- Zaka/ki iya bayyana karatun sannan zaka/zaki iya boye karatun.
- Zaka/ki Iya bayyana biyun farko a bayyane sannan biyun karshe a boye.
- Zaka/zaki iya yinta da safiya ko da yamma ko da daddare.
RAKA'AR FARKO
::: Bayan niyya kayi/kiyi kabbara ka/ki karanta Fatiha da Sura to baza kayi/kiyi ruku'u ba sai kayi/kiyi Tasbihi sau gomasha biyar.(15). Subhanallah, Walhamdullah, Wala'ilaha Illallah, Wallahu Akbar. sai kayi ruku'u.
::: Bayan kayi/kinyi zikirin da akeyi a ruku'u to nan ma bazaka/bazaki d**o ba sai ka/ki sake yin tasbih sau goma (10)
::: Sai ka/ki d**o daga ruku'u namma bazaka/ki tafi sujuda bah sai kayi tashih sau goma(10).
::: Idan ka/kin tafi sujudar farko bayan zikirin sujud nanma sai kayi tasbih sau goma(10)
::: Bayan d**owa bazaka/bazaki tafi sujuda ta biyu ba sai ka/ki sake tasbih sau goma(10)
::::Sai ka/ki tafi sujuda ta biyu namma kayi/kiyi tasbihi sau goma(10)
::: Idan ka/kin d**o daga sujuda ta biyu to bazaka/bazaki tashi tsayeba sai ka/ki zauna kayi/kiyi tasbih sau goma(10) sannan ka/ki mike tsaye don kawo raka'a ta biyu.
::: Kaga/kinga idan an hada ya zama kayi/kinyi tasbih 75 a raka'ar farko.
::: Toh haka zakayi a duka sauran raka'a ukun. kaga/kinga idan ka hada 75 sau hudu(4) yazamaa sallar kayi/kinyi tasbihi dari uku(300).
::: Sannan sai kayi/kiyi sallama.
Annabi Muhammad S.A.W yace:
-Idan zaka/zaki iya yi kullun to kayi.
-In ba Zaka/zakii iya ba to din gayi duk mako.
-In bazaka/zaki iya bah dingayi duk wata.
-Kai abin ka/ki da soyayyar Annabi da mu al'umarsa yace in baza ka iya duk wata ba to daure kafin Allah ya karbi rayuwarka/ki kayi/kiyi.......
.......
Allahu Akbar. Wallahi yan uwa Allah yana son mu da Rahama. Dan uwa da yar uwa a daure ayi wannan sallar.
*ALLAH YA TAIMAKEMU - AMIN*

03/01/2018

🌳
______ASSALAMU ALAIKUM_____________

🌸Idan farce yayi tsawo shi muke yankewa ba yatsan ba.Haka ne idan mukayi sabani, kawar dashi ya kamata muyi ta hanyar sulhu bata hanyar yanke alaka dake tsakani ba, muyi afuwa ga juna yan uwa domin dukkaninmu masu kuskurene Allah yayi mana afuwa baki daya.

*Barka Da Safiya.*👏🏻👏🏻👏🏻

03/01/2018

*7 mistakes in Salah.* *Pls Be Careful With These Mistakes*

1. Reading too fast
2. Fingers and toes not facing qiblah
3. When making sajdah raising of feet from ground
4. Changing positions before imam
5. Not having straight back in ruku
6. Not having nose touching ground in sujud
7. Elbows touching ground in sujud (when they shouldn't be)
Pls fwd... this will be your sadaqah jariah. *May Allah Guide Us Aright*ah

03/01/2018

A gaskiya hukumomin sojan Nijeriya ba su da imani. Kun tura sojoji yaki ba isassun makamai sun yi korafi kun kulle su wata uku dama sun yi wata biyar ba albashi. Kun yi musu shari'a kun kore su aiki ina za su? Can kuma kun yankewa wasu hukuncin kisa wanne za su ji da shi? Ga 'Yan boko haram can nata neman sa'arsu su kashe su. Kaico Sojan Nijeriya ya shiga uku amma fa a hannun gwamnatin Jonathan. Ina mafita? Mafitar kenan watan gobe idan Allah Ya kai mu, mu zabarwa kanmu canji tare da rokon Allah Ya kawar da duk wanda ya yi yunkurin murde zaben don Jonathan ya zarce. Jiki Magayi

03/01/2018

Jama'a barkanmu da asubahin talata goma sha hudu ga watan Rabiul-Sani, shekara ta 1439 bayan hijirar cikamakin annabawa kuma fiyayyen halitta Annabi Muhammad S.A.W. Dai-dai da biyu ga watan janairu na shekarar 2018.
Jiya bayan na kammala sauraron BBC Hausa da karfe bakwai na safe, sai na soma neman tashar da zan saurari jawabin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari. Saboda ba a kawo mana wuta ba a lokacin. An kawo wutar karfe bakwai da minti ashirin, wato minti biyar saura Buhari ya kammala jawabin...
More
Yesterday at 4:27am · Facebook Lite

Want your school to be the top-listed School/college in Kaduna South?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Telephone

Website

Address

Kargi
Kaduna South