17/02/2026
Assalamualaikum warah matullah wabarkatuh Amadadin Kwamitin Tafseer Da Kuma Kwamitin Media Na Zauren Jais Dake Ngobona Tabra Bye Pass Gombe Qarqashin Jagorancin Babban Malaminmu Sheikh Muhammad Bin Magaji (ABU ABBAS) Muna Masu Maraba Da Wata Mai Falala Watan Ramadan Muna Addu'ah Allah Ya Kaimu Yasa Mu Shiga Wannan Wata Muna Masu Rai Da Lafiya Ameen 🤲 A Taqaice Ga Jadawalin ko Kuma Tsarin Yadda Tafseer din Babban Malaminmu Namu Zai Gudana In Sha Allah 👇
Allah Yasa Mu Wanye Lafiya
Allah Ya Qara Mana Iklasi
Allah Ya Bamu iKon Sauraro
Allah Ya Biya Maluman mu Da Gidan Aljannah🤲
Wslm