UMMU AMMAR

UMMU AMMAR Muzakarahti bainat thullaab

17/02/2022

3-UMMU SULAIM
SADAKINTA MUSULUNCI
asalin sunanta rumaisa'u ko gumaisa'u,yar milhan,mutuniyar madina,yar kabilar kazraj.
Mahaifiyar maiyiwa manzon Allah hidima "Anas bn malik".mijinta malik nadr sannan sahabin manzon Allah abu Dalha,zaidu dan sahl mutumin madina,ta haifi da dashi abu umair dan Abdullah ta halarci yakin hunayn da uhud sannan tana cikin sahabbai masu falala.
FALALARTA
-Ta kasance SADAKINTA shine MUSULUNCI.ibn Sa'ad ya ruwaito a cikin Dabaqaat daga Anas dan malik R.A yace " Abu Dalha R.A ya nemi aurenta (kafin ya musulunta)sai tace bai kamata na auri mushiriki ba,bakasan cewa da za'a kona gumakanku bazasu iya kare kansu ba,sai ya juya yana tinanin abinda ta fada.sai yace "ki bani zan amsa (wato musulunci).
Sai tace wannan shine a matsayin sadakina.
- thabitul Bannani yace "ban taba ganin mace mafi girman da karamar sadaki kamar Ummu Sulaim ba.
- na daga cikin falalarta manzon Allah yana kai mata ziyara sannan yana wasa da danta "k***n ga Anas dan malik wanda akewa alkunya da abu umair".
Anas yace wani lokaci manzon Allah ya ziyarceta sai yace "me yasa naga bakin abu umair yayi sanyi? Sai tace tsuntsunsa ne ya mutu ya kasance yana wasa dashi,sai manzon Allah yake shafar kansa yana cewa abu umair me yasamu dan tsuntsunka.sannan Anas yace bai san manzon Allah ya na shiga wani gida ba face gidanta.
- sannan ta halarci uhud
- ta kasance tayi hakuri mai kyau alokacinda danta ya rasu mijinta baya gari bayan dawowarsa ta dafa masa abinci ta har sukayi kwanciyar aure,can sai tace masa"ya abu Dalha shin kana ganin idan wani yanemi aron abu kabasshi,sannan bai maido maka ba idan kaje ansa yaki baka meyayi? Sai yace baiyi adalci ba.sia tace ubangijin da ya baka da aro ya anshi abinsa.sai ya ce Allah yaji kansa. Manzon Allah ya sanya musu albarka saita haifi da Manzon Allah yasa masa Abdullahi.
Ibaya yace Falalar wannan hakurin dasukayi wannan dan nasu Abdullahi saida ya haifi yaya bakwai dika mahaddata.

10/10/2021

Assalamu Alaikum
Muyi yafiya kuma mu kawar da kai, wannan shine halin magabata na kwarai, kada mudamu cewa sai mun dauki fansa akan Wanda ya munana mana, Allah yasa mudace Ameen yau muna lahadi

Send a message to learn more

Alhmdllh ala kulli shai in, ina wa dukkan mutanen gidan nn brk da shan ruwaIna bawa mutan gidan nn hkr dan Allah su kara...
07/05/2020

Alhmdllh ala kulli shai in, ina wa dukkan mutanen gidan nn brk da shan ruwa
Ina bawa mutan gidan nn hkr dan Allah su kara hkr dan har ynz bamu gama setling problems din da muke fuskanta ba.shi yasa aka jimu shiru.

Tambaya mabubin ilimiTambaya:dan Allah bayin Allah meye banbanCin dake tsakanin sallan namiji da mace wa innan abubuwan ...
25/11/2019

Tambaya mabubin ilimi
Tambaya:dan Allah bayin Allah meye banbanCin dake tsakanin sallan namiji da mace wa innan abubuwan suna da muhmmavi plss a taimaka.

12/11/2019

Domin faɗakarwa da tunatarwa zuwa ga al'umma ta fannoni daban-daban bisa fahimtar addinin musulunci.

11/11/2019

Duniya makaeanta
Tupapi sune suturakka ta zahiri
Tso ran Allah shine suturakka ta badini.yi kokaei ka guara ciki Da wajenka.

Address

Daura

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when UMMU AMMAR posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share