22/01/2026
SAƘON TA'AZIYA.
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJIUUN!.
Assalamualaikum Warahmatullah.
Cikin Tsananin Jimami Da Kuma Mayarda Al'amari Ga Allah, Hukumar Wannan Makarantar Mai Albarka Na Miƙa Saƙon Ta'aziyar Ta Zuwa Ga Mal Muhammad Nuhu Wasagu (PA) @Muh . d wasagu , Da Sauran Al'ummar Musulmi Gabaɗaya A Bisa Rashin Mahaifinsa da yayi.
Haƙiƙa Malam ya kasance mutum ne mai fara'a da son mutane ga kuma sada zumunta.
Muna Roƙon Allah Ya Jiƙan Malam Da Rahama, Allah Ya Karɓi Baƙuncin Sa, Allah Ya Haskaka Ƙabarin Sa, Allah Ya Albarkaci Abunda Ya Bari, Allah Ya Bawa Iyalan Sa Da Sauran Al'umma Haƙurin Rashin Sa.
Zaidu Bin Thabit Media Team.
📍Sen. Adamu Augie Road, Behind College Of Nursing Science, G.R.A, Birnin Kebbi.
☎️ 08162000040, 08107269239
06/09/2025
Masha Allah. Muna Godiya Da Wannan Ziyarar.
Allah Ya Sakawa Jagororin Memorizers of Qur'an Forum Da Alkhairi.
29/08/2025
SAƘON TAYA MURNA.
Assalamualaikum Warahmatullah.
Amadadin Hukumar Wannan Makarantar, Malamai Da Dukkanin Ɗalibai, Muna Miƙa Sakon Taya Murnar Mu Ga Ɗaya Daga Cikin Malaman Mu MAL KABIRU MATANE (Form Master Halqatu Aliyu R.A/Chairman Media Committee), A Dalilin Samun Ƙaruwa Da Yayi Na Ƴa Mace Da Aka Haifa Masa.
Muna Roƙon Allah Ya Raya Wannan Yarinyar Akan Sunnah, Allah Ya Albarkaci Rayuwar Ta, Allah Horewa Mahaifin Abunda Zai Ɗauki Ɗawainiyar Su.
Zaidu Bin Thabit Media Team.
📍Sen. Adamu Augie Road, Behind College Of Nursing Science, G.R.A, Birnin Kebbi.
☎️ 08033549991, 08107269239
28/08/2025
SAƘON TA'AZIYA.
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJIUUN!.
Assalamualaikum Warahmatullah.
Cikin Tsananin Jimami Da Kuma Mayarda Al'amari Ga Allah, Hukumar Wannan Makarantar Mai Albarka Na Miƙa Saƙon Ta'aziyar Ta Zuwa Ga Iyalan Mal Muhammad Tukur Kola, Ɗaliban Sa, Da Sauran Al'ummar Musulmi Gabaɗaya A Bisa Rashin Malam Da Mukayi.
Haƙiƙa Malam Ya Kasance Babban Jigo Wajen Yaɗa Da'awar Sunnah Da Kuma Wa'azi Wajen Ganin Al'umma Ta Daidaita Akan Tafarki Na Gaskiya. Tabbas Rashin Malam A Doron Ƙasa Ba Ƙaramin Giɓi Bane Ga Da'awar Sunnah Da Kuma Gwagwarmaya Wajen Tabbatar Da Gaskiya A Jihar Kebbi Dama Nigeria Gabaɗaya.
Muna Roƙon Allah Ya Jiƙan Malam Da Rahama, Allah Ya Karɓi Baƙuncin Sa, Allah Ya Haskaka Ƙabarin Sa, Allah Ya Albarkaci Abunda Ya Bari, Allah Ya Bawa Iyalan Sa Da Sauran Al'umma Haƙurin Rashin Sa.
Zaidu Bin Thabit Media Team.
📍Sen. Adamu Augie Road, Behind College Of Nursing Science, G.R.A, Birnin Kebbi.
☎️ 08033549991, 08107269239
22/08/2025
Assalamualaikum Warahmatullah.
17/08/2025
SAƘON TA'AZIYYA GA AL'UMMAR ZURU EMIRATE.
Assalamualaikum Warahmatullah.
Hukumar Wannan Makarantar Mai Albarka Tana Miƙa Saƙon Ta'aziyar Ta Zuwa Ga Al'ummar Zuru Emirate Musamman Malamai Da Ɗaliban ta Da S**a Fito Daga Yankin, Abisa Rasuwar Sarkin Zuru Emirate, HRH Muhammad Sani Sami.
Muna Roƙon Allah Ya Jikansa Da Rahamar Sa, Allah Ya Yafe Masa Kura-kuransa, Allah Ya Albarkaci Zuri'arsa Da Al'ummar Yankin Gabaɗaya.
Zaidu Bin Thabit Media Team.
📍Sen. Adamu Augie Road, Behind College Of Nursing Science, G.R.A, Birnin Kebbi.
☎️ 08033549991, 08107269239
28/07/2025
TUNA BAYA (MEMEORIES)!
A Irin Wannan Ranar Ce (Lahadi 28/07/2024) Hukumar Wannan Makarantar Ta Gudanar Da Walimar Yaye Ɗalibai Mahaddata Alqur'ani 18, Da kuma Masu Sauka 96 A Karo Na Hudu (4th Walima).
Walimar Ta Kasance Gagaruma Wadda Ba'a Taɓa Irinta Ba A Wannan Makarantar, Domin A Wannan Lokacin Ne Aka Yaye Ɗalibai Mahaddata Da Masu Sauka A Cikin Adadi Mafi Girma Tunda Aka Kafa Makarantar. Cikin Ikon Allah Gashi Yau Shekara Ɗaya Kenan Cif-cif.
Muna Roƙon Allah Ya Ƙarawa Rayuwar Waɗannan Ɗaliban Albarka, Allah Ya Haskaka Rayuwar Su Da Hasken Alqur'ani, Allah Ya Sakawa Malaman Su Da Aljannah Firdaus.
Zaidu Bin Thabit Media Team.
Sen. Adamu Augie Road, Behind College Of Nursing Science, G.R.A, Birnin Kebbi.
08033549991, 08107269239