Zawiyyat Sheikh Adamu Badamagare Azare tv

Zawiyyat Sheikh Adamu Badamagare Azare tv Anbude wannan shafine domin kawomuku abubuwan da s**a shafi darikar tijjaniyya.

MAULANA SHEIKH ADAM BADAMAGARE.                   (SHAIBATUL HAMDI) AZARE      #قد مات قوم وما ماتت فضائلهم     وعاش قوم...
24/03/2026

MAULANA SHEIKH ADAM BADAMAGARE. (SHAIBATUL HAMDI) AZARE

#قد مات قوم وما ماتت فضائلهم
وعاش قوم وهم في الناس أموات
Masu Hikima Suna cewa;
Hakika Wasu Mutane( Mutanen Kirki) sun mutu Amma Falalarsu da Alkhairinsu Bai Kare ba sai aga tamkar Suna Raye.
Sannan Kuma wasu Mutane(Mutanen Banza) Suna Raye Amma matattu ne Saboda ba Alkhairi a tare dasu.
Cikin Yardar Allah da Falalarsa A Ranar 22nd March, 2026. Qunqiyar Matasa Yan Qasar Katagum s**ayi taro na Musamman don murnar cikar Qasar Katagum Shekara 50 da zama Local Government, a inda ta Zabi wasu daga cikin fitattun mutane da s**a taka rawar Gani wajen cigaban Qasar Katagum. Alhamdulillahi cikin Wadanda aka zaba don Karramasu akwai MAULANA SHEIKH ADAM BADAMAGARE (SHAIBATUL HAMDI) Hakika wannan Lamarin bai zo mana da mamaki ba duba da yadda MAULANA SHEIKH ADAM BADAMAGARE ya zama shine Daya tilo da ya Taimaka Matuqa wajen Assasa Harkar Ilimi da yadda ya Ilimantar da mutane bila Adadin ba ma a Qasar Katagum ba Har a Arewacin Nigeria Gaba Daya. Don Kusan bincike ya Tabbatar Cewa SHEIKH ADAM BADAMAGARE shi ya fara Assasa makarantar ISLAMIYYA a Qasar Katagum Ko ince a Arewacin Nigeria Gaba Daya.
Bayan nan SHEIKH ADAM BADAMAGARE shine a Kaf Kasar Katagum yake da Gidan Baqi wadda ya ginashi ne Musamman saboda saukar Baqi idan s**azo, wannan Kuwa ya dace da Hadisin Sayyiduna Rasulullahi da yake cewa من كان يؤمن بالله واليوم الآخر فليكرم ضيفه.
Wato duk wadda yayi Imani da Allah da ranar Qarshe to ya Girmama Baqonsa. Sannan anyi wani Zamani a baya da akayi fama da tsananin fari da Rashin Abinci a Qasar Katagum, Alhamdulillahi SHEIKH ADAM BADAMAGARE shine cikin ilimin da Allah ya bashi ya fitar da wasu Auradai na neman Sauki da Rahamar Allah kan samun Abinci isashshe, wadannan Auradai sune Lahaula walakuwwata, da Hasbunallahu, da Kuma ya Ladifu don Allah ya Kawo mana saukin wannan fari da yunwa wadda tunda ya fitar da wadannan Auradai ake Karantasu Har yau a Azare dai kan ba'a taba Samun irin wannan musiba ba. Kuma Alhamdulillahi Haryanzu ana Karanta wadannan Auradai a Zawiyyarsa da ta Almajiransa. Alhamdulillahi Gudumawar da SHEHI ya bayar a Qasar Katagum da Arewacin Nigeria bazasu Qirgu ba.
Allah ya Sakawa MAULANA SHEIKH ADAM BADAMAGARE Da Mafificin Alkhairi. Ya Bamu Albarkacinsa. Muna Addu'a da Fatan Alkhairi ga wannan Qungiya ta Matasa,
KATAGUM YOUNGER GENERATION FORUM

21/02/2026
Karatun Asha zama na 03
18/02/2026

Karatun Asha zama na 03

Allah saka wa Shaibatul Hamdi da alheri bisa assa alherin da ba ya yankewa! Har a fara, har a tashi, tsawon kwana 28, ba...
16/02/2026

Allah saka wa Shaibatul Hamdi da alheri bisa assa alherin da ba ya yankewa! Har a fara, har a tashi, tsawon kwana 28, ba a ambaton kowa wajen karatun ash-Shipha na Zawiyya in ba Allah da Manzon Allah (ﷺ) ba, ba a s**a, ba a zagin kowa b***e a yi maula! Zallan karatun ake cikin nutsuwa da ladabi ga janabin Shugaba (ﷺ). Halartan irin waɗannan majalisi shi ne abin da yake taimakawa zuciya ta sake samun tsarki da nutsuwa a Ramadhan, ba zuwa wajen da za a fake da sunan Tafseer ana Tafseedi ana cin mutuncin bayin Allah sufaha'u suna kabbara ba. Riba biyu ake samu, ga ladan halarta ga kuma ana karatun tamkar ana maka darasi ne kana koyon tarjama.

Ana farawa karfe 9:30 na safe a Zawiyya kullum. Allah bamu ikon hakarta, Amin.

Big thanks toAbdullahi Mis, Usman Ahmad Azare, Musbahu Kabirufor all of your support! Congrats for being top fans on a s...
05/02/2026

Big thanks to

Abdullahi Mis, Usman Ahmad Azare, Musbahu Kabiru

for all of your support! Congrats for being top fans on a streak 🔥!

Yadda dandazon al'umma s**a halarchi sallar  jana'izar marigayi Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) a unguwar Low Cost ...
02/02/2026

Yadda dandazon al'umma s**a halarchi sallar jana'izar marigayi Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) a unguwar Low Cost Zaria na jihar Kaduna.

Allah Ubangiji yajaddada Rahma gareshi yakarɓi dukkan hidimar da yayiwa addini alfarmar Sayyiduna RasululLahi (S.a.w)

إنا لله وإنا إليه راجعون رحم الله حبيب رسول الله صلی الله عليه وآله وسلم الشيخ عثمان كُسْفَا زَارِيَا
02/02/2026

إنا لله وإنا إليه راجعون رحم الله حبيب رسول الله صلی الله عليه وآله وسلم الشيخ عثمان كُسْفَا زَارِيَا

Assalamu Alaikum Warahmatullahi WabarkatuhuYan Uwa game da Tafiya Mauludin Shehu na Qasa zuwa Garin Katsina. Za'a tada M...
07/01/2026

Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarkatuhu
Yan Uwa game da Tafiya Mauludin Shehu na Qasa zuwa Garin Katsina. Za'a tada MOTA a Zawiyyar Maulana Sheikh Adam Badamagare Shaibatul Hamdi Azare Qarqashin jagorancin Maulana Khalifa Sheikh Muhammadul Hafiz Ibn Maulana Sheikh Adam Shaibatul Hamdi.
Don haka Duk Mai Bukatar Zuwa sai ya tuntubemu a Number Kamar haka.

07060909070
08069676413
Aminu Maigari

HIS EXCELLENCY, PRESIDENT BOLA AHMED TINUBU, GCFR PRESIDENT AND COMMANDER-IN-CHIEF OF THE ARMED FORCES FEDERAL REPUBLIC ...
04/01/2026

HIS EXCELLENCY, PRESIDENT BOLA AHMED TINUBU, GCFR PRESIDENT AND COMMANDER-IN-CHIEF OF THE ARMED FORCES FEDERAL REPUBLIC OF NIGERIA

Your Excellency,

We write this open letter with utmost respect for your high office and in recognition of your constitutional responsibility to uphold justice, peace, and the rule of law within the Federal Republic of Nigeria. It is pursuant to these principles that we respectfully appeal for your kind consideration regarding the continued detention of Khalifa Abdülkadir Zaria, a religious scholar and prominent community leader.

Khalifa Abdülkadir Zaria is widely regarded as a spiritual guide and a father figure to many within society. Over the years, he has contributed significantly to moral education, religious scholarship, and the promotion of peaceful coexistence among diverse communities. His influence has largely been directed toward restraint, lawful conduct, and social harmony.

Your Excellency, the Constitution of the Federal Republic of Nigeria (as amended) guarantees the fundamental rights of citizens, including the right to personal liberty and the right to fair hearing. It is in the interest of justice and due process that no individual should be deprived of liberty except in accordance with procedures established by law. The prolonged detention of any citizen, particularly without timely trial or clear judicial determination, raises serious legal and humanitarian concerns.

We respectfully submit that the release of Khalifa Abdülkadir Zaria—whether unconditionally, on bail, or subject to lawful conditions—would be consistent with constitutional principles and Nigeria’s obligations under both domestic and international human rights frameworks. Such a step would also contribute positively to public confidence in the justice system and reinforce national stability.

We further wish to state, unequivocally, our firm commitment to the rule of law. Should Khalifa Abdülkadir Zaria, upon his release, be alleged to have committed or to commit any offence under Nigerian law, we fully support that he be promptly investigated, charged before a court of competent jurisdiction, and dealt with strictly in accordance with due process. We do not seek immunity or exemption from the law for any individual, but rather strict adherence to lawful procedures.

Mr. President, executive discretion exercised in the interest of justice, equity, and public peace has historically strengthened democratic governance. Granting this request would demonstrate a balanced approach that upholds both national security and constitutional liberties, while fostering reconciliation and social cohesion.

We therefore humbly urge Your Excellency to use your good office to review this matter and take steps deemed appropriate under the law toward the release of Khalifa Abdülkadir Zaria, in the overriding interest of justice, peace, and the unity of the Federal Republic of Nigeria.

Please accept, Your Excellency, the assurances of our highest consideration.

Yours faithfully,

Majalisar Shura Darikar Tijjaniya
Niger State, Nigeria

Address

Wambai Salihu
Azare
162

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zawiyyat Sheikh Adamu Badamagare Azare tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share

Category