𝐓𝐀𝐙𝐊𝐈𝐘𝐀𝐇 𝐑𝐄𝐏𝐎𝐑𝐓𝐄𝐑'𝐒
تزکية النفس ونشرالثقافات الإسلامية
" قل کل يعمل علی شاکلته فربکم أعلم بمن ھو أھدی سبيلا " الآية
يا رب بالمصطفي بلغ مقاصدنا # واغفر لنا ما مضي يا واسع الكرم
Sakon maulana zuwa ga wannan azzalumin shugaban dayake cutar da kasar Iran🇮🇷
Shugaban mu Annabi Muhammad mutuncinsa janlayine a wajanmu
Ba atamana mubar mutum
Sakone zuwa ga Abokan zaman mu
Kada son zaman lafiya yabari
Sakon maulana prof Ibrahim maqari
Daurah ta Littafin (NAZMUL WARAQAT) Tare da Matasa Almajiran Ilimi.
Daga Unguwar Juwa Abuja.
25/04/2026
🌿 MANZON ALLAH ﷺ 🌿
Manzon Allah ﷺ bai bar wata kafa guda ɗaya ba
da yadda wani ɗan Adam zai cutar da wani ɗan Adam.
Duk wata hanya da ɗan Adam zai bi wajen cutarwa,
Annabi ﷺ sai da ya toshe ta gaba ɗaya.
⚠️ Cutar da mutane babban haɗari ne.
🤲 Ka guji cutar da kowa.
✍️tazkiyah reporters
📌
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Address
Abuja