Arrijalu Wan Nisa'u Haular Rasuul

Arrijalu Wan Nisa'u Haular Rasuul

Partager

to describe life of the prophet's companions

14/08/2020

Assalamu alaykum wa rahmatullah, godiya ta kara tabbata ga mai kowa mai komi ,mai kaddara abin da ya soba inda yaso ga Wanda a kuma lokacin da yaso,a cikin ikonsa ne,tausayinsa ,rahmarsa da kuma falalarsa ya jinkirta rayuwa zuwa wannan babbar rana ta jumu'@ mai albarka.Muna kara gode masa tare yin salati ga zababbaben zababbu annabi Muhammad sallallahu alayhi wa sallam

17/04/2020

Masha Allah

17/04/2020

Assalamu Alaykum wa rahmatullah, ya yan uwa musulmi maza da mata na wannan kafar sadarwa mai albarka, zan yi amfani da wannan dama domin in fadakar da kaina da kuma sauran al ummar musulmi gaba daya akan jarabawa da m ke cikinta, babu abinda ya kamata mu yi face mu yawaita yin istigfari, salatin annabi, addu'oin kariya da annabi ya koyar da mu safe da yamma, tare da daukar shawarwarin da masana kiwon lafiya su ka bayar, Allah ya ye mamu wannan bala'i mun tuba Allah kaine mai iko akan kowa da komi, ka tsare dukkan musulmi daga wannan cutar.

19/06/2019

SHAWARWARI GA MA'ABOCIN SOCIAL MEDIA

1. Social media matattara ce ta mutane na qwarai da na banza, don haka ka kula da dukkan wadanda kake tare da su.

2. Kar ka biyewa fasikai da taimakon su wajen isar da sakonninsu na fasikanci ga al'umma musulma.

3. Ka nisanci dukkan wani mutum na banza wanda babu ruwansa da wata harkar data shafi addinin muslunci.

4. Kar ka batawa kanka lokaci wajen karanta rubututtuka marasa amfani wadanda ba zaka amfana da su ta bangaren addininka da rayuwarka ba.

5. Ba kowane mutum ake turawa neman abota a kafar sada zumunta ba, don haka ka kula sosai gabanin neman abotarka da wani mutum. Abin da ya fi dacewa shi ne ka tabbatar ka yi binkice a kan wanda kake son kulla abota da shi.

6. Ba kowane mutum ake karbar neman abotarsa ba, don haka ka kula sosai in ba haka ba wata rana zaka iya kulla abota da mutanen banza a hankali sai su janyo ka izuwa ga barna.

7. Kar ka yi join na group din ake sanya rubututtuka na banza, batsa, barna da hotuna da fima-fiman batsa.
Duk wani group da aka sanya ka ko ka yi join da kanka ka tabbatar ka karanta dokoki da manufofin da s**a sanya aka kirkire shi.

8. Ka ko yi yadda ake fita daga cikin group don ka kubutar da addininka da mutumcinka daga matattarar mutanen banza.

9. Ka kula da page din da zaka yi like, saboda akwai page din babu abin da ake rubutawa a cikin sa sai zance na banza, karya, zagi da jifar kamammun mutane da abin da ba su ba su gani ba.

10. Idan ka fahimci page din da ka yi like ana sanya ababe

19/06/2019

SHAWARWARI GA MA'ABOCIN SOCIAL MEDIA

1. Social media matattara ce ta mutane na qwarai da na banza, don haka ka kula da dukkan wadanda kake tare da su.

2. Kar ka biyewa fasikai da taimakon su wajen isar da sakonninsu na fasikanci ga al'umma musulma.

3. Ka nisanci dukkan wani mutum na banza wanda babu ruwansa da wata harkar data shafi addinin muslunci.

4. Kar ka batawa kanka lokaci wajen karanta rubututtuka marasa amfani wadanda ba zaka amfana da su ta bangaren addininka da rayuwarka ba.

5. Ba kowane mutum ake turawa neman abota a kafar sada zumunta ba, don haka ka kula sosai gabanin neman abotarka da wani mutum. Abin da ya fi dacewa shi ne ka tabbatar ka yi binkice a kan wanda kake son kulla abota da shi.

6. Ba kowane mutum ake karbar neman abotarsa ba, don haka ka kula sosai in ba haka ba wata rana zaka iya kulla abota da mutanen banza a hankali sai su janyo ka izuwa ga barna.

7. Kar ka yi join na group din ake sanya rubututtuka na banza, batsa, barna da hotuna da fima-fiman batsa.
Duk wani group da aka sanya ka ko ka yi join da kanka ka tabbatar ka karanta dokoki da manufofin da s**a sanya aka kirkire shi.

8. Ka ko yi yadda ake fita daga cikin group don ka kubutar da addininka da mutumcinka daga matattarar mutanen banza.

9. Ka kula da page din da zaka yi like, saboda akwai page din babu abin da ake rubutawa a cikin sa sai zance na banza, karya, zagi da jifar kamammun mutane da abin da ba su ba su gani ba.

10/06/2019

Su Waye Sahabbai???

Su ne wadanda s**a taimaki addinin musulunci a lokacin da ya ke bukatar taimako ta hanyar yin imani a lokacin da Kowa ya kafirce masa.

Su ne wadanda s**a taimaki manzon Allah (saw) a lokacin da yan uwansa da danginsa s**a kaurace masa.

Su ne wadanda s**a bayar da rayuwarsu da dukiyoyinsu domin Kare addinin Allah

Su ne s**a ba manzon Allah masauki a lokacin da Allah ya yi masa umurni da yin hijra zuwa madina

Su ne wadanda s**a yi ma annabi rakiya a lokacin hijirar sa ta farko zuwa da'if

A cikinsu ne aka samu Wanda ya yi masa rakiya a lokacin hijirar sa.

A cikinsu ne aka samu Wanda ya kwanta a shinfidarsa a lokacin yin hijra

A cikinsu ne wa su s**a auri yayan annabi (saw)

A cikinsu ne wa su s**a aurar da yayansu ga annabi (saw)

Su ne wadanda Allah ya bada shedar imaninsu

Su ne Allah ya ce ya yarda da su kuma suma sun yarda da shi.

Ya Allah ka kara yarda da aminci ga Sahabbai gabadaya ameen

06/06/2017

قال ابن عمر "كن في الدنيا كأنك غريب او عابري السبيل"

01/06/2017

leave"SOMETHING"for"SOMEONE"
but never leave "SOMEONE"for"SOMETHING"
because in life "SOMETHING"will leave you
but "SOMEONE"will always be with you

01/06/2017

WE ARE WELCOMING ALL MUSLIMS TO THIS GREATE UNIVERSITY OF IBADAT
FACULTY OF FASTING
DEPARTMENT OF SADAQAT
LEVEL OF QIYAMUL LAIL

Vous voulez que votre école soit école la plus cotée à Niamey ?

Cliquez ici pour réclamer votre Listage Commercial.

Emplacement

Téléphone

Adresse

Niamey