24/05/2026
Dr Anas Aliyu Adam
Welcome to the office page of MANHAL QURAN WA SUNNAH under leadership of DR.Anas Aliyu Adam in Egypt
24/05/2026
Masha Allah. Ɗalibi AbdulMajid Daya daga cikin ɗalilaban Manhal Qur'an
Manhal Quran wa Sunnah
Hadith- الحديث
Daga Abu Huraira (Allah ya yarda da shi), lallai Manzon Allah ﷺ ya ce
"Mai kokari wajen taimaka wa Bazawara(macen da mijinta ya rasu) da miskini (mara karfi), yana da lada kamar mai jihadi a tafarkin Allah." — (Mai rawaitowa ya ce:) Ina zaton Manzon Allah ya kara da cewa: — "Kuma yana da lada kamar mai tsayuwar dare (sallah) wanda ba ya kasala, kuma kamar mai azumi wanda ba ya shan ruwa (budawa)."
(Bukhari da Muslim ne s**a rawaito shi
- عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ ، أَنَّ رَسُولَ اللهِ ﷺ قَالَ: «السَّاعِي عَلَى الأَرْمَلَةِ وَالمِسْكِينِ كَالمُجَاهِدِ فِي سَبِيلِ اللَّهِ - وَأَحْسِبُهُ قَالَ: - وَكَالقَائِمِ الَّذِي لا يَفْتُرُ، وَكَالصَّائِمِ لَا
يُفْطِرُ». (متفق عليه)
Karin Bayani kan Kalmomi:
• السَّاعِي (Al-sa'ee): Wanda yake fadi-tashi ko kokari wajen biya wa wasu bukatunsu.
• الأَرْمَلَةِ (Al-armalah): Macen da mijinta ya mutu (gwauruwa).
• المِسْكِينِ (Al-miskeen): Matalaki wanda ba shi da abin da zai biya wa kansa bukata.
• لا يَفْتُرُ (La yafturu): Wanda ba ya gajiya ko kasala.
An samo daga wajen shaddad Dan Ausi yace : Manzon Allah (SAW) ya fadamin ya shaddad dan Ausi idan kaga mutane sun taska wajen neman zinari da azurfa (wato dukiya) to kai kuma ga kalmomin da nake so ka taske su
إذا رأيت الناس قد اكتنزوا الذهب والفضة فاكنز هؤلاء الكلمات
عن شَدَّادِ بْنِ أَوْسٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ قال : قال لي رسول الله ﷺ: يا شداد بن أوس! إذا رأيتَ النَّاسَ قد اكتنزوا الذهب والفضة فاكنز هؤلاء الكلمات:
اللَّهمَّ! إِنِّي أسألُك الثباتَ في الأمر والعزيمة على الرشد، وأسألك موجبات رحمتك وعزائم مغفرتك، وأسألك شكر نعمتك وحُسنَ عبادتك، وأسألك قلبا سليمًا، ولسانا صادقًا وأسألك من خير ما تعلم وأعوذ بك من شر ما تعلم وأستغفرك لما
تعلم؛ إِنَّكَ أنت علام الغيوب.
Quran
Karatun Al Quran mai girma a bakin Yusuf
An samo daga wajen shaddad Dan Ausi yace : Manzon Allah (SAW) ya fadamin ya shaddad dan Ausi idan kaga mutane sun taska wajen neman zinari da azurfa (wato dukiya) to kai kuma ga kalmomin da nake so ka taske su
. إذا رأيت الناس قد اكتنزوا الذهب والفضة فاكنز هؤلاء الكلمات
عن شَدَّادِ بْنِ أَوْسٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ قال : قال لي رسول الله ﷺ: يا شداد بن أوس! إذا رأيتَ النَّاسَ قد اكتنزوا الذهب والفضة فاكنز هؤلاء الكلمات:
اللَّهمَّ! إِنِّي أسألُك الثباتَ في الأمر والعزيمة على الرشد، وأسألك موجبات رحمتك وعزائم مغفرتك، وأسألك شكر نعمتك وحُسنَ عبادتك، وأسألك قلبا سليمًا، ولسانا صادقًا وأسألك من خير ما تعلم وأعوذ بك من شر ما تعلم وأستغفرك لما تعلم؛ إِنَّكَ أنت علام الغيوب.
Dr Anas Aliyu Adam
Alhamdulillah wannan shine sabon page na Manhal Quran wa Sunnah- منهل القران والسنة
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Category
Website
Address
Cairo